• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, August 14, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Dausayin Kauna

KANA SON FAHIMTAR MATA?

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
November 9, 2023
in Dausayin Kauna
0
KANA SON FAHIMTAR MATA?

Littafin Ilimin Fahimtar Mata

42
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

KANA SON FAHIMTAR MATA?

~~~~~~~
Mata wasu irin halitta ne masu wuyar sha’ani, waɗanda komai iliminka da gogewarka a rayuwa kuma komai yawan iliminka na addini ko na zamani, ba za ka iya fahimtar su ba.

Related posts

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

April 18, 2026
Shin Wai Akwai So? (1)

Shin Wai Akwai So? (1)

June 5, 2025

To amma ga wani albishir – shin kana son fahimtar mace? To saurara ka ji, domin kuwa yanzu nesa ta zo kusa. Ya zuwa yanzu, an rubuta wani gingimemen littafi da aka sanya wa suna: “ILIMIN SANIN MATA.”

Shi wannan littafi, wasu masana halayyar ɗan Adam ne su 10 suka haɗu, suka rubuta shi. Littafin yana ƙunshe da babi-babi 90 kuma kowane babi yana ƙunshe da shafuka sama da 10.

Ga wani bayanin kuma: A shafin farko na littafin, an bayyana wasu sharuɗɗa game da yadda za ka karanta wannan littafi domin samun fa’idar fahimtar mata.

Ɗaya daga cikin sharuɗɗan shi ne: Dole ne ka karanta kowane shafi na littafin, tun daga farko har zuwa ƙarshe, kafin ka fahimci mata.

Babban ƙalubale a nan shi ne, wane tsawon lokaci zai ɗauki mutum ya kammala karanta wannan littafi, har ya kai ga fahimtar mata? Anya kuwa akwai wanda zai iya fahimtar mata?
~~~~~~~
WANNAN LABARI BARKWANCI NE,
DOMIN NISHAƊI!
~~~~~~~

Previous Post

Taron Duniya: Minista ya sha alwashin Nijeriya za ta ɗau nauyin sabuwar makarantar UNESCO a Nijeriya

Next Post

Harkokin Adabi A Arewacin Najeriya: Jiya, Yau Da Gobe

Related Posts

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?
Dausayin Kauna

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

April 18, 2026
Shin Wai Akwai So? (1)
Dausayin Kauna

Shin Wai Akwai So? (1)

June 5, 2025
MENE NE SO?
Dausayin Kauna

MENE NE SO?

April 27, 2025
Next Post
Harkokin Adabi A Arewacin Najeriya: Jiya, Yau Da Gobe

Harkokin Adabi A Arewacin Najeriya: Jiya, Yau Da Gobe

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Yadda Ƙungiyar NAL Ta Karrama Dokta Bukar Usman A Legas

Yadda Ƙungiyar NAL Ta Karrama Dokta Bukar Usman A Legas

August 18, 2024
Marubutan Hausa Na Buƙatar Haɗin Kai – Zakariyya Haruna

Marubutan Hausa Na Buƙatar Haɗin Kai – Zakariyya Haruna

June 30, 2023
Yau Aka Ƙaddamar Da Dakarun Tsaron Al’ummar Jihar Katsina

Yau Aka Ƙaddamar Da Dakarun Tsaron Al’ummar Jihar Katsina

October 10, 2023
₦16,000 Za Mu Sayar Da Taki A Jigawa – Gwamna Namadi

₦16,000 Za Mu Sayar Da Taki A Jigawa – Gwamna Namadi

July 26, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Our Daily Message
  • Regulation, Standardisation of Qur’anic Schools Under Way in Katsina
  • Gwamnati Za Ta Samar Da Ingantaccen Tsarin Gudanar Da Makarantun Alƙu’rani A Jihar Katsina

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Our Daily Message

Our Daily Message

August 14, 2026
Regulation, Standardisation of Qur’anic Schools Under Way in Katsina

Regulation, Standardisation of Qur’anic Schools Under Way in Katsina

August 13, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.