• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, June 5, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Dausayin Kauna

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

DAUSAYIN ƘAUNA

Sa 'adatu Saminu Kankia by Sa 'adatu Saminu Kankia
April 18, 2026
in Dausayin Kauna
0
Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

Auren manyan mata da matasa

12
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

__________

Related posts

Shin Wai Akwai So? (1)

Shin Wai Akwai So? (1)

June 5, 2025
MENE NE SO?

MENE NE SO?

April 27, 2025

Akwai mamaki yadda za ka ga matashi ya auri bazawarar da ta yi sa’ar mahaifiyarsa ko ma kakarsa. Shin waɗanne dalilai suke haifar da haka? Marubuciyar Hausa, Sa’adatu Saminu Kankia ta tofa albarkacin bakinta a kan wannan al’amari kuma ga abin da take cewa:

__________

Auren manyan mata da matasa

Ba kowa ke fahimtar matsalar mace bazawara ba sai wadda take cikin irin matsalar.

Su mazan da ake ganin su ne daidai da ita, ai ba auren ke kawo su ba. A cikin mutum biyar idan ta laluba, ba za ta iya samun ɗaya ƙwaƙƙwara ba, wanda ya zo da niyyar aure.

Su waɗanda ake wa kallon cewa ba su dace da ita ba, ko kuma ake wa kallon cewa yara ne, su ne masu zuwa da kyakkyawar zuciya da manufa ta alheri. Kuma da yawansu ba su iya tunkarar macen da ta girme su da wata manufa ta daban.

Don haka zaɓi uku ne ga babbar mace bazawara: Ko dai ta auri yaro a zage ta, a ce ta yi girman banza, ko kuma ta tsaya jiran babba daidai ita; waɗanda kuma su zage ta, suna raina mata hankali da yaudara kalala. Ko kuma ta ƙi yin auren, mutane su ci gaba da zaginta, suna cewa ta ƙi aure. Idan ta fita yawo, a riƙa ce mata karuwa.

Gare ku masu karatu: Ku a ganin ku, wane dalili ne ke sanya manyan mata suke auren matasa, maimakon tsofaffi, sa’anninsu? Ku bayyana ra’ayinku a Comment Section.

__________

Previous Post

Mu Ji Tsoron Allah

Next Post

MALUMFASHI/KAFUR: Dr. Aminu Waziri Steps Forward

Related Posts

Shin Wai Akwai So? (1)
Dausayin Kauna

Shin Wai Akwai So? (1)

June 5, 2025
MENE NE SO?
Dausayin Kauna

MENE NE SO?

April 27, 2025
KANA SON FAHIMTAR MATA?
Dausayin Kauna

KANA SON FAHIMTAR MATA?

November 9, 2023
Next Post
MALUMFASHI/KAFUR: Dr. Aminu Waziri Steps Forward

MALUMFASHI/KAFUR: Dr. Aminu Waziri Steps Forward

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

October 9, 2025
The World Converge and Pay Final Respects to Late President Muhammadu Buhari at Daura Burial

The World Converge and Pay Final Respects to Late President Muhammadu Buhari at Daura Burial

July 16, 2025
Bayan Nasara A Kotun Ƙoli, Shugaba Tinubu Zai Ci Gaba Da Aikin Gina Nagartacciyar Ƙasa – Idris

Bayan Nasara A Kotun Ƙoli, Shugaba Tinubu Zai Ci Gaba Da Aikin Gina Nagartacciyar Ƙasa – Idris

October 28, 2023
Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

June 25, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Wasu Daga Manyan Ayyukan Sardauna Ga Al’ummar Arewa (1954-1966)
  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Wasu Daga Manyan Ayyukan Sardauna Ga Al’ummar Arewa (1954-1966)

Wasu Daga Manyan Ayyukan Sardauna Ga Al’ummar Arewa (1954-1966)

June 3, 2026
POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.