• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

NAJERIYA A 65: MU SAKE DUBAWA

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
October 1, 2025
in Gizago
0
NAJERIYA A 65: MU SAKE DUBAWA

Nigeria a 65

18
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

NAJERIYA A 65: MU SAKE DUBAWA
                             •••••••

Nigeria a 65

A yau Najeriya ta cika shekara 65 da samun ‘yancin kai daga Turawan Birtaniya. Babu shakka lokaci ne da ya kamata al’umma, tun daga kan shugabanni da dukkan talakawa su duba, domin ganin inda aka kwana da kuma inda ya kamata a tashi.

Related posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026

A wannan tsawon lokaci, an samu hawa da sauka, an fuskanci wasu nasarori, kamar kuma yadda aka samu matsaloli manya da ƙanana. Amma mafi girma daga matsalolin da ke yi wa ƙasar nan barazana, ita ce matsalar tsaro. Babu shakka ya kamata gaba ɗaya a mayar da hankali wajen tunkarar wannan babbar matsala. Domin kuwa babu wani abu da zai yi tasiri a ƙasa, idan babu tsaro.

Haka kuma, lokacin ya yi da ya kamata a sake zama domin gyara tafiyar dimokuraɗiyya, madamar dai ana son ganin ci gaba. Ya kamata a zauna a yi wa kundin tsarin mulkin ƙasar nan gyara na musamman, yadda za a samar da turba mai ɗorawa, musamman ganin cewa wannan tsari na Shugaba Mai Cikakken Iko, bai dace da Najeriya ba.

Haka kuma a sake duba tsarin iliminmu, wanda ya kamata a ce ya zuwa yanzu ya ta’allaƙa da koya wa ɗalibai hanyoyin sana’a da ƙere-kere, ba kawai yadda ake koya karatun-aku-kuturu ba. Ɗalibi ya shekara biyar a jami’a amma ya ce zai zura wa gwamnati ido ta sama masa aiki.

Haka ma batun harshen ƙasa, yana da matuƙar muhimmanci. Ya kamata ya zuwa yanzu a ce Najeriya tana da harshen ƙasa, ba Turanci ba. Mafi yawan ƙasashen duniya da suka ci gaba, da harshensu suke tafiyar da lamurran ƙasa.

Muna roƙon Allah ya ƙara wa ƙasarmu albarka. Ya ba mu lafiya da zaman lafiya da ci gaban tattalin arziki.
_______________

Previous Post

Gwamna Raɗɗa Ya Kusa Kammala Tashar Mota Mafi Girma A Najeriya

Next Post

BAKIN JAƁA (6)

Related Posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi
Gizago

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
Gizago

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Next Post
BAKIN JAƁA (6)

BAKIN JAƁA (6)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Za Mu Inganta Rayuwa Da Ayyukan ‘Yan Jarida – Minista Idris

Za Mu Sake Dasa Wa Al’ummar Nijeriya Ɗabi’ar Yarda Da Kalaman Shugabanni – Minista Idris

October 18, 2023
Tarihin Rayuwar Sabon Shugaban Rundunar Sojojin Ruwa Na Najeriya Rear Admiral Idi Abbas

Tarihin Rayuwar Sabon Shugaban Rundunar Sojojin Ruwa Na Najeriya Rear Admiral Idi Abbas

October 28, 2025
MARTYR

MARTYR

August 28, 2024
Double or Die: Thrills, Suspense and Puzzles

Double or Die: Thrills, Suspense and Puzzles

April 5, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.