• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, April 18, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 8, 2023
in Babban Labari
3
Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

Hajiya A'ishatu Nahuche

1.2k
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Hamadani Buba

Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026

Wata Alhajiya da ke Aikin Hajjin bana a ƙasa mai tsarki, Saudiyya, ta tsinci Dalar Amurka Dubu 80, kimanin Naira Miliyan 60 a kuɗin Najeriya kuma ta miƙa su ga hukuma domin a yi cigiyar mai su, kamar yadda Cibiyar Kula Da Alhazai ta Jihar Sakkwato ta bayyana.

Matar mai suna Hajiya A’ishatu ‘Yanguru Nahuche, asalin daga Zamfara take. Bayan ta tsinci waɗanan maƙudan kuɗi, ba ta ɓata lokaci ba ta miƙa su ga Hukumar Alhazai ta Jihar jihar Zamfara, domin cigiyar masu kuɗin.

Da yake yaba wa halayyar Hajiya A’ishatu, ƙwararren ɗan jarida, Sakataren Watsa Labarai na Shugaban Jam’iyyar PDP na Ƙasa, Alhaji Yusuf Dingyaɗi ya ce: Haƙiƙa wannan ba ƙaramar karramawa da shaidar ƙwarai ta samu ba, mussaman kasancewar ta mutunniyar kirki da ke tsoron Allah da kwaɗayin rahamar Allah. Allah Ya saka mata da alheri.”

Previous Post

Gidauniyar Qatar Foundation Za Ta Gina Katafariyar Makaranta A Jigawa

Next Post

Batun Jami’a A Malumfashi: Ƙarin Bayani Daga Abdullahi Ibrahim Mahuta

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
Batun Jami’a A Malumfashi: Ƙarin Bayani Daga Abdullahi Ibrahim Mahuta

Batun Jami'a A Malumfashi: Ƙarin Bayani Daga Abdullahi Ibrahim Mahuta

Comments 3

  1. Lami Uba says:
    3 years ago

    Masha allah

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Alhamdu lillah. Allah biya.

      Reply
      • Bashir Yahuza Malumfashi says:
        3 years ago

        Amin Amin. Muna godiya sosai.

        Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Barkwancin Ƙarshen Mako

Barkwancin Ƙarshen Mako

July 30, 2023
Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

January 14, 2026
CANJIN ZAMANI: Rayuwar Mata A Ƙarni Na 21

CANJIN ZAMANI: Rayuwar Mata A Ƙarni Na 21

January 7, 2025
Ɗalibi Ɗan Najeriya Ya Mutu A Yayin Faɗa A Amurka

Ɗalibi Ɗan Najeriya Ya Mutu A Yayin Faɗa A Amurka

June 29, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Mu Ji Tsoron Allah
  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Mu Ji Tsoron Allah

Mu Ji Tsoron Allah

April 17, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.