• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

An Samu Gawar Jami’in Kwastam A Ɗakin Otel Da Mata Uku A Katsina

BABBAN LABARI

Daga Wakilinmu by Daga Wakilinmu
October 16, 2025
in Babban Labari
0
211
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

An Samu Gawar Jami’in Kwastam A Ɗakin Otel Da Mata Uku A Katsina

Daga Wakilinmu
_______________
An samu gasar wani jami’in Hukumar Kwastam da ya mutu a ɗakin wani otel da ke cikin birnin Katsina. Jami’in, wanda ke da muƙamin Assistant Superintendent of Customs, an sakaya sunansa.

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026

Kamar yadda shafin Zagazola Reports ya wallafa, an bayyana cewa lamarin ya faru ne a ranar 15 ga Oktoba, inda jami’in ya kama ɗaki. Ma’aikatan otal ɗin ne suka samu gawarsa a ɗakin da ya kwana da misalin ƙarfe 8:30 na safe, suka kuma sanar da hukumomi nan take.

Majiyoyi sun ce an gano ƙananan ledoji da ke ƙunshe da wani gari, wanda ba a tantance mene ne ba, a cikin kwandon shara na ɗakin. Rahoton ya ƙara da cewa mata uku ne suka kasance tare da shi a otal ɗin, lokacin da abin ya faru. An bayyana sunayensu da: Khadija Ali (mai shekara 34) daga Unguwar Dutsin Amare, Katsina da A’isha Lawal (mai shekara 30) daga Ƙaramar Hukumar Ingawa da Hafsat Yusuf (mai shekara 22) daga Unguwar Birged, Kano.

An ce Khadija da A’isha ne suka kwana tare da jami’in a ɗakin, sai daga baya Hafsat ta iso ta kuma zauna a otal ɗin tare da su.

An dauki gawar marigayin zuwa Asibitin Koyarwa na Tarayya (FMC), Katsina, inda likitoci suka tabbatar da rasuwarsa, kafin a kai ta ma’ajiyar gawa domin gudanar da binciken sanadin mutuwar tasa.

An kuma bayyana cewa Hukumar Kwastam ta Najeriya ta samu rahoton lamarin, kuma ana ci gaba da bincike domin gano haƙiƙanin abin da ya jawo mutuwar jami’in._

______________

Previous Post

Taya Murna Ga Manaja Isma’il A. Sanda

Next Post

Neman Hanyar Gaskiya A Addini

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
Neman Hanyar Gaskiya A Addini

Neman Hanyar Gaskiya A Addini

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Nasarar Shari’ar Zaɓe: Ya Kamata Mu Mara Wa Shugaba Tinubu Baya – Janar Buratai

Nasarar Shari’ar Zaɓe: Ya Kamata Mu Mara Wa Shugaba Tinubu Baya – Janar Buratai

September 11, 2023
Janar Faruk Yahaya Ya Zama Zaruman Sakkwato

Janar Faruk Yahaya Ya Zama Zaruman Sakkwato

August 15, 2023
BAKIN JAƁA (2) (Labarin Cin Amana)

BAKIN JAƁA (2) (Labarin Cin Amana)

September 2, 2025
Taya Murna Ga Manaja Isma’il A. Sanda

Taya Murna Ga Manaja Isma’il A. Sanda

October 16, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.