• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, March 5, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Shanshani

MARYAM SHATTY: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 4, 2023
in Shanshani
0
MARYAM SHATTY: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?

Hon. Minista Maryam Shatty

205
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Maryam Shatty: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?

Wannan baiwar Allah ta samu sunanta ya bayyana cikin jerin Ministocin da Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya zayyana a gwamnatinsa.

Related posts

SABON ZUMUNCI: KWANKWASO DA GANDUJE SUN YI SULHU

SABON ZUMUNCI: KWANKWASO DA GANDUJE SUN YI SULHU

December 22, 2023
KAMUN LUDAYIN JEMAGE

KAMUN LUDAYIN JEMAGE (26-08-2023 da 02-09-2023)

September 2, 2023

Wani abin mamaki shi ne, ana samun labarin, sai aka tarbe shi da mabanbantan ra’ayoyi. Wasu, musamman masoya da abokan arziki, sai suka shiga murna da addu’o’in taya murna. Wasu kuma nan take suka shiga kushewa da baƙaƙen magana a kan Hajiya Maryam.

Ni kuwa Shanshani, sai abin ya ɗaure mani kai. Shin me zai sa abin alheri zai samu mutum amma maimakon a taya shi murna, a ƙarfafe shi, a ba shi shawarar kirki amma sai a koma kishi da hassada da baƙin ciki?

Shin laifin me ta yi maku? Shin me ta tsare maku? Lallai ya kamata mu shiga taitayinmu, mu kama kanmu, mu yi abin da ya kamata. Mu sani cewa hassada babu abin da take haifarwa sai asarar da asara da asara.

Maryam Shatty dai Allah Ya sanya ta cikin jerin Ministocin Najeriya. Babu abin da wani zai iya yi. Allah Ya ƙaddara abin da ya shirya a rayuwarta. Muna roƙon Allah Ya kama hannunta, Ya yi mata jagora. Ba ita kaɗai ba, har da sauran dukkan shugabanninmu. Allah Ya ba su ikon yin abin da ya kamata na alheri.

Amin Ya Allah!

Maryam Shatty tare da Shugaban Jam’iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje
Previous Post

TAURARON GIZAGAWA: NURA ADAMU AHMED

Next Post

Madakin Zazzau Ya Sauka Daga Muƙaminsa Na Hakimin Basawa

Related Posts

SABON ZUMUNCI: KWANKWASO DA GANDUJE SUN YI SULHU
Shanshani

SABON ZUMUNCI: KWANKWASO DA GANDUJE SUN YI SULHU

December 22, 2023
KAMUN LUDAYIN JEMAGE
Shanshani

KAMUN LUDAYIN JEMAGE (26-08-2023 da 02-09-2023)

September 2, 2023
KAMUN LUDAYIN JEMAGE
Shanshani

KAMUN LADUYIN JEMAGE (19-08-2023)

August 20, 2023
Next Post
Madakin Zazzau Ya Sauka Daga Muƙaminsa Na Hakimin Basawa

Madakin Zazzau Ya Sauka Daga Muƙaminsa Na Hakimin Basawa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

TUNAWA DA JARUMI: Laftanar-Kanar Abu Ali

TUNAWA DA JARUMI: Laftanar-Kanar Abu Ali

November 7, 2023
TY Buratai Humanity Care Foundation Mourns the Demise of Major General Chris Alli (rtd)

TY Buratai Humanity Care Foundation Mourns the Demise of Major General Chris Alli (rtd)

November 20, 2023
YAU 40: ALLAH YA JI ƘAN HAJIYA ZAINAB AHMAD

YAU 40: ALLAH YA JI ƘAN HAJIYA ZAINAB AHMAD

June 26, 2024
TSOKACINMU NA YAU (11)

TSOKACINMU NA YAU (11)

March 11, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)
  • RAMADAN KARIM: 16-1447
  • Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (7)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 16-1447

Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)

March 5, 2026
RAMADAN KARIM: 16-1447

RAMADAN KARIM: 16-1447

March 5, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.