• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, August 23, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

JARUMAR TIKTOK BABIYANA TA KAI ƘARAR MUSULMIN AREWA GA TINUBU DA VDM

BABBAN LABARI

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 6, 2025
in Babban Labari
0
JARUMAR TIKTOK BABIYANA TA KAI ƘARAR MUSULMIN AREWA GA TINUBU DA VDM

Babiana ta kai ƙarar Musulmin Arewa ga Tinubu da VDM

84
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

JARUMAR TIKTOK BABIYANA TA KAI ƘARAR MUSULMIN AREWA GA TINUBU DA VDM

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Ɗalibin Jami’ar Sojoji Ya Ƙera Robot Mai Kashe Gobara

Ɗalibin Jami’ar Sojoji Ya Ƙera Robot Mai Kashe Gobara

August 12, 2026
Rarara Ya Ƙara Haska Farin Jinin Sheikh Pantami

Rarara Ya Ƙara Haska Farin Jinin Sheikh Pantami

July 31, 2026
Babiana ta kai ƙarar Musulmin Arewa ga Tinubu da VDM

 

__________
Wata shahararriyar ‘yar TikTik da aka fi sani da laƙanin Sarauniya Babiyana, ta kai ƙarar Musulmin Arewa zuwa ga Shugaban Ƙasa Tinubu da kuma ɗan rajin kare haƙƙin ɗan Adam, VDM – Very Dark Man, inda ta ce ana cin zarafinta a Soshalmidiya.

Babiyana ta bayyana ƙorafinta ne ta hanyar wani faifan bidiyo, inda take kuka share-share da hawaye. Ta ce Musulmin Arewa sun takura wa rayuwarta, suna zagin ta, suna cin zarafin ta, saboda “kuskuren da na aikata guda ɗaya tun bara, inda wani faifan bidiyona na tsiraici ya ɓulla,” in ji ta.

Ta ce a halin yanzu tana cikin tsananin damuwa, ba ta barci isasshe, ba ta cin abinci sosai; al’amarin har yana neman taɓa mata ƙwaƙwalwa.

“Musulmin Arewa, laifin me na yi maku, kuke uzura mani? Shin haka addininku ya koya maku? Haka Manzon Allah (saw) ya ce ku yi wa ɗan uwanku Musulmi idan ya aikata kuskure?

Sarauniyar TikTok, Babiana

“Yaya kuke so in yi da rayuwata? Kuna son in kashe kaina ne?” In ji Babiyana, a lokacin da take neman Shugaba Tinubu da VDM su bi mata haƙƙinta.

Jama’a, mene ra’ayinku game da wannan ƙorafi na Babiyana? Kuma wace shawara za ku ba ta game da wannan hali da ta samu kanta?

Previous Post

SHIN KO GAMAYYAR ‘YAN ADAWA NA JAM’IYYAR ADC ZA SU IYA KADA TINUBU A 2027?

Next Post

ADC: The Wind of Change Has Come – Dr. Aminu Waziri

Related Posts

Ɗalibin Jami’ar Sojoji Ya Ƙera Robot Mai Kashe Gobara
Babban Labari

Ɗalibin Jami’ar Sojoji Ya Ƙera Robot Mai Kashe Gobara

August 12, 2026
Rarara Ya Ƙara Haska Farin Jinin Sheikh Pantami
Babban Labari

Rarara Ya Ƙara Haska Farin Jinin Sheikh Pantami

July 31, 2026
Janar Buratai Babban Ɗan Kishin Ƙasa Ne – Oba Adekunle Makama
Babban Labari

Janar Buratai Babban Ɗan Kishin Ƙasa Ne – Oba Adekunle Makama

July 30, 2026
Next Post
ADC: The Wind of Change Has Come – Dr. Aminu Waziri

ADC: The Wind of Change Has Come - Dr. Aminu Waziri

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Mutane Sun Koma Tafiya Ƙasa A Abuja

Mutane Sun Koma Tafiya Ƙasa A Abuja

July 20, 2023
Zuwa Ga Gwamna Abba Kabir Yusif

Zuwa Ga Gwamna Abba Kabir Yusif

August 9, 2024
ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (4)

ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (4)

May 18, 2025
ALMAJIRCI: An Yaba Da Halayyar Farfesa Pantami

ALMAJIRCI: An Yaba Da Halayyar Farfesa Pantami

September 23, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Professor Bello Sa’idu: The Demise of Literary Icon
  • Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu
  • Musulunci Ba Addinin Tsauri Ko Sakaci Ba Ne…

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

Professor Bello Sa’idu: The Demise of Literary Icon

August 23, 2026
Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

August 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.