• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, March 5, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

ALMAJIRCI: An Yaba Da Halayyar Farfesa Pantami

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 23, 2023
in Babban Labari
0
ALMAJIRCI: An Yaba Da Halayyar Farfesa Pantami

Farfesa Ali Pantami, a ziyarar da ya kai wata tsangaya

65
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

ALMAJIRCI: An Yaba Da Halayyar Farfesa Pantami

~~~~~~~
Dokta Abdullahi Garba Nayaya ya bayyana Farfesa, Sheikh Isa Ali Pantami a matsayin malami mai mutunci da girmama almajirci da almajirai masu neman ilimi.

Related posts

Gwamnan Jigawa Ya Amso Walida Daga Hukumar DSS

Gwamnan Jigawa Ya Amso Walida Daga Hukumar DSS

February 26, 2026
Wata Mata Ta Haifi “Hatsabiban Jarirai” A Ofishin Hukumar NDLEA

Wata Mata Ta Haifi “Hatsabiban Jarirai” A Ofishin Hukumar NDLEA

February 22, 2026

Da yake yaba masa kan ziyarar da yake kai wa ga malaman tsangaya, Malam Nayaya ya ce:

“Gwani Farfesa Isa Ali Pantami Allah Ya ƙara yi wa rayuwa albarka.

“Daga cikin baiwar da Allah Ya yi wa Malam, gwani ne a duk fannin da ya shiga. Idan ya shiga Ƙur’ani, kai ka ce shi kaɗai ya sani, domin duk ayar da ya ambata sai ya faɗi lambar ayar.

“Haka yake a ɓangaren hadisi. Ba nan kaɗai ba, kai ko fatawar wani Malami ya ambata to sai ya faɗi littafi da shafi da lambar fatawar. Wannan kuwa ba ƙaramar baiwa ba ce ga Farfesa Isa Ali Pantami, CON.

“Allah Ya kawo babban rabo mai albarka.”
~~~~~~~

Previous Post

KISAN MAWAƘI MOHBAD: Darasi Da Jan Hankali G Al’ummar Arewa

Next Post

ZAKIN FAMA – A Poem

Related Posts

Gwamnan Jigawa Ya Amso Walida Daga Hukumar DSS
Babban Labari

Gwamnan Jigawa Ya Amso Walida Daga Hukumar DSS

February 26, 2026
Wata Mata Ta Haifi “Hatsabiban Jarirai” A Ofishin Hukumar NDLEA
Babban Labari

Wata Mata Ta Haifi “Hatsabiban Jarirai” A Ofishin Hukumar NDLEA

February 22, 2026
Musulmin Kudancin Najeriya Sun Jaddada Mubaya’a Ga Sarkin Musulmi
Babban Labari

Musulmin Kudancin Najeriya Sun Jaddada Mubaya’a Ga Sarkin Musulmi

February 13, 2026
Next Post
ZAKIN FAMA – A Poem

ZAKIN FAMA - A Poem

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

FAUZIYYA ƊANLADI SULEIMAN: Tattaunawa Da Uwar Marayu Da Raunana

FAUZIYYA ƊANLADI SULEIMAN: Tattaunawa Da Uwar Marayu Da Raunana

September 3, 2023
Malam Nasir El-Rufa’i: Guga Sha Kwaramniya

Malam Nasir El-Rufa’i: Guga Sha Kwaramniya

June 10, 2023
CREATION OF NEW STATES IN NIGERIA: Between Political Deception and National Development

CREATION OF NEW STATES IN NIGERIA: Between Political Deception and National Development

July 30, 2025
‎Reno Omokri: My Understanding of Islam

‎Reno Omokri: My Understanding of Islam

May 2, 2024

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)
  • RAMADAN KARIM: 16-1447
  • Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (7)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 16-1447

Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)

March 5, 2026
RAMADAN KARIM: 16-1447

RAMADAN KARIM: 16-1447

March 5, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.