• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

JARUMAR TIKTOK BABIYANA TA KAI ƘARAR MUSULMIN AREWA GA TINUBU DA VDM

BABBAN LABARI

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 6, 2025
in Babban Labari
0
JARUMAR TIKTOK BABIYANA TA KAI ƘARAR MUSULMIN AREWA GA TINUBU DA VDM

Babiana ta kai ƙarar Musulmin Arewa ga Tinubu da VDM

43
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

JARUMAR TIKTOK BABIYANA TA KAI ƘARAR MUSULMIN AREWA GA TINUBU DA VDM

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

January 14, 2026
Kishin Ilimi Ya Sa Ni Tallafa Wa Ɗalibai 110 A Malumfashi Da Ƙafur – Dokta Tukur Tingilin

Kishin Ilimi Ya Sa Ni Tallafa Wa Ɗalibai 110 A Malumfashi Da Ƙafur – Dokta Tukur Tingilin

January 4, 2026
Babiana ta kai ƙarar Musulmin Arewa ga Tinubu da VDM

 

__________
Wata shahararriyar ‘yar TikTik da aka fi sani da laƙanin Sarauniya Babiyana, ta kai ƙarar Musulmin Arewa zuwa ga Shugaban Ƙasa Tinubu da kuma ɗan rajin kare haƙƙin ɗan Adam, VDM – Very Dark Man, inda ta ce ana cin zarafinta a Soshalmidiya.

Babiyana ta bayyana ƙorafinta ne ta hanyar wani faifan bidiyo, inda take kuka share-share da hawaye. Ta ce Musulmin Arewa sun takura wa rayuwarta, suna zagin ta, suna cin zarafin ta, saboda “kuskuren da na aikata guda ɗaya tun bara, inda wani faifan bidiyona na tsiraici ya ɓulla,” in ji ta.

Ta ce a halin yanzu tana cikin tsananin damuwa, ba ta barci isasshe, ba ta cin abinci sosai; al’amarin har yana neman taɓa mata ƙwaƙwalwa.

“Musulmin Arewa, laifin me na yi maku, kuke uzura mani? Shin haka addininku ya koya maku? Haka Manzon Allah (saw) ya ce ku yi wa ɗan uwanku Musulmi idan ya aikata kuskure?

Sarauniyar TikTok, Babiana

“Yaya kuke so in yi da rayuwata? Kuna son in kashe kaina ne?” In ji Babiyana, a lokacin da take neman Shugaba Tinubu da VDM su bi mata haƙƙinta.

Jama’a, mene ra’ayinku game da wannan ƙorafi na Babiyana? Kuma wace shawara za ku ba ta game da wannan hali da ta samu kanta?

Previous Post

SHIN KO GAMAYYAR ‘YAN ADAWA NA JAM’IYYAR ADC ZA SU IYA KADA TINUBU A 2027?

Next Post

ADC: The Wind of Change Has Come – Dr. Aminu Waziri

Related Posts

Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna
Babban Labari

Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

January 14, 2026
Kishin Ilimi Ya Sa Ni Tallafa Wa Ɗalibai 110 A Malumfashi Da Ƙafur – Dokta Tukur Tingilin
Babban Labari

Kishin Ilimi Ya Sa Ni Tallafa Wa Ɗalibai 110 A Malumfashi Da Ƙafur – Dokta Tukur Tingilin

January 4, 2026
Mawaƙi Kizz Daniel Ya Amshi Musulunci
Babban Labari

Mawaƙi Kizz Daniel Ya Amshi Musulunci

January 3, 2026
Next Post
ADC: The Wind of Change Has Come – Dr. Aminu Waziri

ADC: The Wind of Change Has Come - Dr. Aminu Waziri

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Kasafin 2024 Ya Fitfita Jaddada Ajandar Sassaita Nijeriya – Idris

BADAƘALAR NAIRA MILIYAN 585: Gwamnati Ta Fara Binciken Ministar Agaji – Idris

January 8, 2024
IDAN APC TA AMSHI KANO: INA MAKOMAR SARAKUNA BIYU?

IDAN APC TA AMSHI KANO: INA MAKOMAR SARAKUNA BIYU?

April 17, 2025
Ɗaliban Kebbi Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

Ɗaliban Kebbi Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

November 25, 2025
KAMUN LUDAYIN JEMAGE

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

July 16, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.