• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

EFCC Ta Kai Farmaki Jihar Katsina

Ta Tuhumi Jami'ai 2 Da Wawushe Naira Miliyan 289

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 9, 2023
in Babban Labari
0
EFCC Ta Kai Farmaki Jihar Katsina
331
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Wakilinmu

A ranar Alhamis da ta gabata, Hukumar EFCC ta maka wasu manyan jami’an gwamnati biyu a gaban kotu, bisa zargin su da wawushe Naira miliyan 289 daga baitulmalin Gwamnatin Jihar Katsina.
An gurfanar da jami’an biyu, Sa’adu Maiwada da Sani Lawal BK gaban Mai Shari’a Musa Ɗanladi Abubakar bisa tuhumar su da aikata laifuka guda biyar, waɗanda suka haɗa da Haɗin Baki don aikata laifi da Zamba Cikin Aminci.
Wakilinmu ya kalato daga Babbar Kotun Jihar Katsina cewa, waɗanda ake tuhumar sun zabtare adadin kuɗin ne daga Baitulmalin Gwamnatin Jihar Katsina ta hanyar amfani da asusun ajiya na Kamfanin Integrated Gas Services Ltd. Katsina, inda shi Maiwada yake aiki a matsayin Darakta.
Hukumar EFCC ta bayyana cewa an tura adadin Naira miliyan 48 daga asusun ajiya na Kamfanin Integrated Gas Services Ltd zuwa asusun ajiyar banki mallakin Lawal BK, wanda a halin yanzu shi ne Mataimakin Babban Akanta na Jihar Katsina.
Sai dai dukkan waɗanda ake tuhumar sun musanta aikata laifin, inda Lauya mai gabatar da ƙara, A’isha Tahar Habib ta buƙaci kotu ta saka ranar ci gaba da sauraren ƙarar. Haka kuma Lauyan waɗanda ake tuhuma, J.B. Israel ya buƙaci a ba da belin su.
Mai Shari’a Ɗanladi ya amince da bayar da belin mutanen biyu bisa Naira miliyan biyar-biyar kowannensu. Sannan kuma ya ɗage sauraren ƙarar zuwa ranar 24 ga watan gobe.

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Previous Post

HAMISU GUMEL: Dacewarsa A Muƙamin Sakataren Watsa Labaran Gwamnan Jihar Jigawa

Next Post

SHUGABA TINUBU YA DAKATAR DA GWAMNAN CBN EMEFIELE

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
SHUGABA TINUBU YA DAKATAR DA GWAMNAN CBN EMEFIELE

SHUGABA TINUBU YA DAKATAR DA GWAMNAN CBN EMEFIELE

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Ni Bazawara Ce: To Kuma Sai Me?

Ni Bazawara Ce: To Kuma Sai Me?

September 14, 2023
Army Chiefs Issue Strong Warning to Sahara Reporters Over Allegations

Zargin Tallafa Wa Ta’addanci: Hafsoshin Soja Sun Aika Kakkausan Gargaɗi Ga Sahara Reporters

December 8, 2025
Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata zargin da Peter Obi ya ce ƙaramin kasafin ƙarshen 2023 ba shi da amfani

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Za A Fara Biyan Sabon Tsarin Albashi Daga Afrilu 2024 – Minista

December 3, 2023
Wasu Mutane Sun Kitsa Tayar Da Hargitsi A Najeriya – DSS

Wasu Mutane Sun Kitsa Tayar Da Hargitsi A Najeriya – DSS

September 4, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.