• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, July 27, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

EFCC Ta Kai Farmaki Jihar Katsina

Ta Tuhumi Jami'ai 2 Da Wawushe Naira Miliyan 289

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 9, 2023
in Babban Labari
0
EFCC Ta Kai Farmaki Jihar Katsina
334
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Wakilinmu

A ranar Alhamis da ta gabata, Hukumar EFCC ta maka wasu manyan jami’an gwamnati biyu a gaban kotu, bisa zargin su da wawushe Naira miliyan 289 daga baitulmalin Gwamnatin Jihar Katsina.
An gurfanar da jami’an biyu, Sa’adu Maiwada da Sani Lawal BK gaban Mai Shari’a Musa Ɗanladi Abubakar bisa tuhumar su da aikata laifuka guda biyar, waɗanda suka haɗa da Haɗin Baki don aikata laifi da Zamba Cikin Aminci.
Wakilinmu ya kalato daga Babbar Kotun Jihar Katsina cewa, waɗanda ake tuhumar sun zabtare adadin kuɗin ne daga Baitulmalin Gwamnatin Jihar Katsina ta hanyar amfani da asusun ajiya na Kamfanin Integrated Gas Services Ltd. Katsina, inda shi Maiwada yake aiki a matsayin Darakta.
Hukumar EFCC ta bayyana cewa an tura adadin Naira miliyan 48 daga asusun ajiya na Kamfanin Integrated Gas Services Ltd zuwa asusun ajiyar banki mallakin Lawal BK, wanda a halin yanzu shi ne Mataimakin Babban Akanta na Jihar Katsina.
Sai dai dukkan waɗanda ake tuhumar sun musanta aikata laifin, inda Lauya mai gabatar da ƙara, A’isha Tahar Habib ta buƙaci kotu ta saka ranar ci gaba da sauraren ƙarar. Haka kuma Lauyan waɗanda ake tuhuma, J.B. Israel ya buƙaci a ba da belin su.
Mai Shari’a Ɗanladi ya amince da bayar da belin mutanen biyu bisa Naira miliyan biyar-biyar kowannensu. Sannan kuma ya ɗage sauraren ƙarar zuwa ranar 24 ga watan gobe.

Related posts

Budurwa Mai Aikin Tausa Ta Mutu A Gidan Minista

Budurwa Mai Aikin Tausa Ta Mutu A Gidan Minista

July 15, 2026
Jami’an Tsaro Sun Ceto Ɗalibai da Malaman Oyo

Jami’an Tsaro Sun Ceto Ɗalibai da Malaman Oyo

July 11, 2026
Previous Post

HAMISU GUMEL: Dacewarsa A Muƙamin Sakataren Watsa Labaran Gwamnan Jihar Jigawa

Next Post

SHUGABA TINUBU YA DAKATAR DA GWAMNAN CBN EMEFIELE

Related Posts

Budurwa Mai Aikin Tausa Ta Mutu A Gidan Minista
Babban Labari

Budurwa Mai Aikin Tausa Ta Mutu A Gidan Minista

July 15, 2026
Jami’an Tsaro Sun Ceto Ɗalibai da Malaman Oyo
Babban Labari

Jami’an Tsaro Sun Ceto Ɗalibai da Malaman Oyo

July 11, 2026
ACF Endowment Fund Sets Agenda for Transparency, Education and Empowerment in Northern Nigeria
Babban Labari

Asusun Tallafi na ACF Ya Tsara Sabuwar Hanyar Bunƙasa Ilimi da Ƙarfafa Al’ummar Arewa

June 25, 2026
Next Post
SHUGABA TINUBU YA DAKATAR DA GWAMNAN CBN EMEFIELE

SHUGABA TINUBU YA DAKATAR DA GWAMNAN CBN EMEFIELE

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

BABANA

BABANA

October 31, 2023
RAMADAN KARIM: 09-1447

RAMADAN KARIM: 09-1447

February 26, 2026
BATUN ƘAUYAWA DAY: ZUWA GA ABBA ALMUSTAPHA

BATUN ƘAUYAWA DAY: ZUWA GA ABBA ALMUSTAPHA

May 19, 2025
ƊAN BELLO: Tambarin Gwagwarmaya

ƊAN BELLO: Tambarin Gwagwarmaya

June 7, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • A New Dawn for NIgerian Defence: The Strategic Expansion of the Nigerian Army to 12 Divisions
  • General Buratai to Marry Off His Daughter Today
  • Siyasar Gombe Ta Kacame Tsakanin Pantami Da Gwamna Yahaya

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

A New Dawn for NIgerian Defence: The Strategic Expansion of the Nigerian Army to 12 Divisions

A New Dawn for NIgerian Defence: The Strategic Expansion of the Nigerian Army to 12 Divisions

July 27, 2026
General Buratai to Marry Off His Daughter Today

General Buratai to Marry Off His Daughter Today

July 25, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.