• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, July 10, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

‘Yan Bindiga Sun Ɗauke Mahaifiyar Mawaƙi Rarara

BABBAN LABARI

Daga Wakilinmu by Daga Wakilinmu
June 28, 2024
in Babban Labari
0
‘Yan Bindiga Sun Ɗauke Mahaifiyar Mawaƙi Rarara

Mawaƙi Dauda Kahutu Rarara

589
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

‘Yan Bindiga Sun Ɗauke Mahaifiyar Mawaƙi Rarara

Daga Wakilinmu

Related posts

ACF Endowment Fund Sets Agenda for Transparency, Education and Empowerment in Northern Nigeria

Asusun Tallafi na ACF Ya Tsara Sabuwar Hanyar Bunƙasa Ilimi da Ƙarfafa Al’ummar Arewa

June 25, 2026
Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda

Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda

June 20, 2026
Mawaƙi Dauda Kahutu Rarara

 

Kamar yadda masanin tsaro kuma Kakakin Ƙungiyar Jami’an Tsaron Sa-Kai Ta Najeriya, Malam Yahuza Ahmed Getso ya bayyana wa wakilinmu, wasu mutane da ake zargin ‘yan bindiga ne masu garkuwa da mutane domin amsar kuɗin fansa, da kimanin karfe 1.30 na daren jiya sun shiga garin Kahutu na Karamar Hukumar Ɗanja, sun ɗauke mahaifiyar shahararren mawaƙin siyasa, Alhaji Dauda Kahutu Rarara.

Kamar yadda ya ƙara bayani, ya ce ‘yan bindigar ba su yi harbi ba ko sau ɗaya, a yayin da suka shiga garin.

Haka kuma a makamancin wannan, wasu ‘yan bindigar da ake zargin ɓarayin shanu ne, da misalin ƙarfe 11:11 na daren na jiya, sun shiga ƙauyen Jinfin Idi (Gidan Barka) na Ƙaramar Hukumar Matazu, inda suka kori shanu tare da harbin wani mai suna Ya’u Jimfi, ɗan shekara 25 a ciki. Haka kuma suka sari wata mata mai suna Hussaina (Ushe) ‘yar shekaru 20 da wuƙa.

Sai dai kuma dakarun tsaro sun yi ba ta kashi da maharan, inda har suka samu nasarar kawar da ɗan bindiga ɗaya kuma suka ƙwato shanun da suka kora.

Previous Post

KATSINA TA YI RASHI: Sa’in Katsina Ya Rasu

Next Post

THE MAN B. Y. M.

Related Posts

ACF Endowment Fund Sets Agenda for Transparency, Education and Empowerment in Northern Nigeria
Babban Labari

Asusun Tallafi na ACF Ya Tsara Sabuwar Hanyar Bunƙasa Ilimi da Ƙarfafa Al’ummar Arewa

June 25, 2026
Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda
Babban Labari

Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda

June 20, 2026
Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar
Babban Labari

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Next Post
THE MAN B. Y. M.

THE MAN B. Y. M.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

MAGAJI GALADIMA: Yau Ne Maulidin Magayaƙin Kano

MAGAJI GALADIMA: Yau Ne Maulidin Magayaƙin Kano

September 29, 2023
ACF Endowment Fund Sets Agenda for Transparency, Education and Empowerment in Northern Nigeria

Asusun Tallafi na ACF Ya Tsara Sabuwar Hanyar Bunƙasa Ilimi da Ƙarfafa Al’ummar Arewa

June 25, 2026
ƊANLADI HARUNA

ƊANLADI HARUNA

July 12, 2024
Marubutan Hausa Na Buƙatar Haɗin Kai – Zakariyya Haruna

Marubutan Hausa Na Buƙatar Haɗin Kai – Zakariyya Haruna

June 30, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana
  • Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage
  • Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

July 10, 2026
Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

July 9, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.