• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

‘Yan Bindiga Sun Ɗauke Mahaifiyar Mawaƙi Rarara

BABBAN LABARI

Daga Wakilinmu by Daga Wakilinmu
June 28, 2024
in Babban Labari
0
‘Yan Bindiga Sun Ɗauke Mahaifiyar Mawaƙi Rarara

Mawaƙi Dauda Kahutu Rarara

585
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

‘Yan Bindiga Sun Ɗauke Mahaifiyar Mawaƙi Rarara

Daga Wakilinmu

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Mawaƙi Dauda Kahutu Rarara

 

Kamar yadda masanin tsaro kuma Kakakin Ƙungiyar Jami’an Tsaron Sa-Kai Ta Najeriya, Malam Yahuza Ahmed Getso ya bayyana wa wakilinmu, wasu mutane da ake zargin ‘yan bindiga ne masu garkuwa da mutane domin amsar kuɗin fansa, da kimanin karfe 1.30 na daren jiya sun shiga garin Kahutu na Karamar Hukumar Ɗanja, sun ɗauke mahaifiyar shahararren mawaƙin siyasa, Alhaji Dauda Kahutu Rarara.

Kamar yadda ya ƙara bayani, ya ce ‘yan bindigar ba su yi harbi ba ko sau ɗaya, a yayin da suka shiga garin.

Haka kuma a makamancin wannan, wasu ‘yan bindigar da ake zargin ɓarayin shanu ne, da misalin ƙarfe 11:11 na daren na jiya, sun shiga ƙauyen Jinfin Idi (Gidan Barka) na Ƙaramar Hukumar Matazu, inda suka kori shanu tare da harbin wani mai suna Ya’u Jimfi, ɗan shekara 25 a ciki. Haka kuma suka sari wata mata mai suna Hussaina (Ushe) ‘yar shekaru 20 da wuƙa.

Sai dai kuma dakarun tsaro sun yi ba ta kashi da maharan, inda har suka samu nasarar kawar da ɗan bindiga ɗaya kuma suka ƙwato shanun da suka kora.

Previous Post

KATSINA TA YI RASHI: Sa’in Katsina Ya Rasu

Next Post

THE MAN B. Y. M.

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
THE MAN B. Y. M.

THE MAN B. Y. M.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

KAMUN LUDAYIN JEMAGE (26-08-2023 da 02-09-2023)

September 2, 2023
Review of AJN Tremearne’s Publication   Hausa Superstitions and Customs

Nazari Da Sharhin Littafin AJN Tremearne ‘Hausa Superstitions and Customs’

February 25, 2026
Huɗubar Jumu’a Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madalla

Huɗubar Jumu’a Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madalla

July 7, 2023
Lallai Ne A Sallami Shugaban Hukumar Zaɓe – Majalisar Musulunci

Lallai Ne A Sallami Shugaban Hukumar Zaɓe – Majalisar Musulunci

November 13, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.