• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, August 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Siyasa

Ba Za Ku Yi Nadamar Zaɓen Mu Ba

Gwamna Namadi

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 19, 2023
in Siyasa
0
Ba Za Ku Yi Nadamar Zaɓen Mu Ba

Gwamna Umar Namadi

32
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya jaddada wa al’ummar jiharsa cewa su kwantar da hankalinsu, domin ba za su yi nadamar zaben fa suka yi masa ba. Ya ce a shirye yake ya gudanar da ayyukan raya ƙasa a dukkan sassan jihar.

Related posts

Siyasar Gombe Ta Kacame Tsakanin Pantami Da Gwamna Yahaya

Siyasar Gombe Ta Kacame Tsakanin Pantami Da Gwamna Yahaya

July 24, 2026
Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

July 8, 2026

Gwamnan ya yi wannan batun ne a yayin bikin da aka shirya na taya murnar zaɓen Sanata mai wakiltar Arewa Maso Yamma ta Jihar Jigawa, Alhaji Babangida Hussaini, a ranar Asabar da ta gabata, a Kazaure.

“Ina ɗaukar maku alwashin cewa a Jihar Jigawa, tun daga kan Gwamna zuwa Sanatoci da ‘yan Majalisar Tarayya da na jiha, ba za mu ba ku kunya ba. Ba za ku yi nadamar zaɓen mu, a matsayin shugabanni ba. Za mu haɗa hannu mu yi maku aiki, domin kuwa bunƙasa Jihar Jigawa ne babban burinmu,” a cewar Gwamnan.

“Tun daga fara wannan tafiya, muka fitar da daftarin Ƙudurori-12 da muka raba wa al’umma cikin harsunan Ingilishi da Hausa. Za mu aiwatar da waɗannan ƙudurori na bunƙasa Jihar Jigawa. Don haka ina kira ga al’ummar jiha da su haɗa hannu da mu domin samun nasara.”

Gwamnan ya ce gwamnatinsa za ta ba gina matasa muhimmanci, domin kuwa su ne ƙashin bayan ci gaban jihar.

“Matasa su ne ƙashin bayan ci gabanmu. Bisa sakamakon ƙidayar jama’a ta gwaji da aka gudanar, Jihar Jigawa na da adadin mutane miliyan bakwai da rabi, inda a ciki, miliyan 3.2 duk matasa ne. Bisa ga haka, ba daidai ba ne a bar su a baya ba a jihar. Dalili ke nan ma ya sa muka kafa hukuma ta musamman da za ta kula da al’amuransu.”

Ya buƙaci al’ummar jihar da su riƙa ba da shawarwarin ci gaba ga gwamnati, a duk lokacin da suka ga buƙatar haka.

An dai tashi taron lafiya, wanda ya samu halartar manyan mutane daga sassa daban na ciki da wajen Jihar Jigawa, da suka haɗa da ‘yan majalisun tarayya da na jiha da jami’an gwamnati da sarakunan gargajiya da malaman addini.

Previous Post

Gwamnatin Kano: Rushe Gidajen Mutane Zalunci Ne

Next Post

Shugaba Tinubu Ya Sauke Shugabannin Rundunonin Tsaro

Related Posts

Siyasar Gombe Ta Kacame Tsakanin Pantami Da Gwamna Yahaya
Siyasa

Siyasar Gombe Ta Kacame Tsakanin Pantami Da Gwamna Yahaya

July 24, 2026
Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti
Siyasa

Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

July 8, 2026
Jaafar Jaafar Ya Buɗe Idanun ‘Yan Kwankwasiyya
Siyasa

Jaafar Jaafar Ya Buɗe Idanun ‘Yan Kwankwasiyya

June 17, 2026
Next Post
Shugaba Tinubu Ya Sauke Shugabannin Rundunonin Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Sauke Shugabannin Rundunonin Tsaro

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Dogo Na Magayaƙin Kano Ya Angwance

Dogo Na Magayaƙin Kano Ya Angwance

July 16, 2023

July 19, 2023
Huɗubar Jumu’a Daga Limamin Masallacin Eriya Malumfashi

Huɗubar Jumu’a Daga Limamin Masallacin Eriya Malumfashi

June 16, 2023
Shin Ka Kuwa Kalli Fim Ɗin The Lord of the Ring

Shin Ka Kuwa Kalli Fim Ɗin The Lord of the Ring

May 29, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Professor Bello Sa’idu: The Demise of Literary Icon
  • Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu
  • Musulunci Ba Addinin Tsauri Ko Sakaci Ba Ne…

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

Professor Bello Sa’idu: The Demise of Literary Icon

August 23, 2026
Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

August 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.