Sunanta Rasheedah Bintul Islam! Tana ɗaya daga cikin mata masu kiyaye mutuncinsu a nan soshalmidiya. Ba ta cika haniya ko hayagaga ba, kamar yadda wasu mata marasa kamun kai suke yi.
A saƙonta na Barka Da Sallah ga al’umma, tana cewa:
“Barka da Sallah! ALLAH Ya maimaita mana. Waɗnda suka gabatar da ibadar layya, ALLAH Ya amsa. Waɗanda ke da niyya babu hali, ALLAH Ya ba da ladar niyya, Ya kawo buɗi!”
Wane fatan alheri za ku yi mata?












