• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, June 18, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Emefiele Tatas

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 24, 2023
in Babban Labari
0
Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Emefiele Tatas

Shugaba Tinubu tare da 'yan Najeriya a Faransa

124
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

A karon farko, Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya yi magana game da tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele, wanda ya dakatar a kwanakin baya kuma Hukumar DSS ke binciken al’amuransa.

Related posts

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026

Shugaban na Najeriya ya ɓara ne a yayin ganawa ta musamman da ‘yan Najeriya mazauna ƙasar Faransa da maƙwabtanta a Nahiyar Turai. Ya ce a zamanin da yake shugabantar bankin, ya lalata al’amura da tsarin gudanar da dukiyar Najeriya.

A cewarsa, ‘yan Najeriya da dama da suke zaune a ƙasashen waje sun fuskanci matsaloli da suka shafi aika kuɗi ga ‘yan uwansu saboda yadda aka riƙa ninka masu kuɗin la’ada. Sai dai shugaban ya ce a mulkinsa, waɗannan matsaloli za su zama tarihi.

“Tsarin gudanarwa da tafiyar da al’amuran kuɗi ya ruɓe. Mutane ‘yan ƙalilan ne ke samun manyan kuɗaɗe daga dukiyarmu, sannan ku da kanku kuka tsayar da aika wa iyayenku da ‘yan uwanku da marayu da zawarawa mabuƙata kuɗi. Amma dai ina ba ku tabbacin cewa, wannan matsala za ta zama tarihi a yanzu.

“A halin yanzu mutumin nan (Emefiele) yana hannun hukumomi, za su yi abin da ya dace. Za su tantance al’amura da juna.” In ji Shugaban Ƙasa Tinubu.

Previous Post

Janar Magashi Bai Mutu Ba

Next Post

Ana Tuhumar Malamin Musulunci Bisa Auren Mata 75

Related Posts

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar
Babban Labari

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato
Babban Labari

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026
Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano
Babban Labari

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

May 13, 2026
Next Post
Ana Tuhumar Malamin Musulunci Bisa Auren Mata 75

Ana Tuhumar Malamin Musulunci Bisa Auren Mata 75

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

NO TO WAR

NO TO WAR

June 20, 2025
Barkwancin Ƙarshen Mako

Barkwancin Ƙarshen Mako

June 25, 2023
RAMADAN KARIM: 05-1447

RAMADAN KARIM: 05-1447

February 22, 2026
RAMADAN KARIM: 26-1447

RAMADAN KARIM: 26-1447

March 15, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Jaafar Jaafar Ya Buɗe Idanun ‘Yan Kwankwasiyya
  • Taɓarɓarewar Tsaro A Najeriya: Janar Buratai Ya Buƙaci A Ɗauki Matakan Gaugawa
  • BARKA DA SABUWAR SHEKARAR MUSULUNCI 1448 HIJIRIYYA

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Jaafar Jaafar Ya Buɗe Idanun ‘Yan Kwankwasiyya

Jaafar Jaafar Ya Buɗe Idanun ‘Yan Kwankwasiyya

June 17, 2026
Taɓarɓarewar Tsaro A Najeriya: Janar Buratai Ya Buƙaci A Ɗauki Matakan Gaugawa

Taɓarɓarewar Tsaro A Najeriya: Janar Buratai Ya Buƙaci A Ɗauki Matakan Gaugawa

June 16, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.