• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, June 19, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Shugaba Tinubu Ya Sauke Shugabannin Rundunonin Tsaro

Ya Naɗa Wasu

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 19, 2023
in Babban Labari
0
Shugaba Tinubu Ya Sauke Shugabannin Rundunonin Tsaro
18
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya sauke dukkan shugabannin rundunonin tsaro na Najeriya kuma ya sanar da sunayen wadanda za su maye gurabensu, ba tare da jinkiri ba.

Related posts

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026

A wata takardar sanarwa da ta fito daga Ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya, ɗauke da sa hannun Babban Daraktan Watsa Labarai, Mista Willie Bassey, ta bayyana sunayen sababbin shugabannin rundunonin tsaron da masu ba Shugaban Ƙasa shawara na musamman kamar haka:

Malam Nuhu Ribadu (Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara Kan Tsaro), Manjo-Janar C.G Musa (Shugaban Rundunar Tsaro), Manjo-Janar T. A Lagbaja (Shugaban Rundunar Sojojin Najeriya), Riya-Adimiral E. A Ogalla (Shugaban Rundunar Sojojin Ruwa ta Najeriya) da Eya-Bayis-Mashal H.B Abubakar (Shugaban Rundunar Sojojin Sama ta Najeriya). Haka kuma an naɗa DIG Kayode Egbetokun, a matsayin Babban Sufeto-Janar na ‘Yan Sandan Najeriya (na riƙo).

A ɓangaren Kwatsam kuwa, Shugaban Ƙasa ya amince da naɗin Adeniyi Bashir Adewale a matsayin Shugaban Hukumar Kwastam na riƙo.

Previous Post

Ba Za Ku Yi Nadamar Zaɓen Mu Ba

Next Post

Soshalmidiya: Shawara Ga Zainab Bint Hijazi

Related Posts

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar
Babban Labari

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato
Babban Labari

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026
Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano
Babban Labari

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

May 13, 2026
Next Post
Soshalmidiya: Shawara Ga Zainab Bint Hijazi

Soshalmidiya: Shawara Ga Zainab Bint Hijazi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Matsalar Tsaro A Najeriya: Madalla Da Majalisar Dokokin Amurka

Matsalar Tsaro A Najeriya: Madalla Da Majalisar Dokokin Amurka

November 26, 2025
Tsarin Mulki: Jan Hankali Ga Shugabannin Arewa

Tsarin Mulki: Jan Hankali Ga Shugabannin Arewa

July 13, 2023
Minista Idris Ya Taya Gwamna Bago Murnar Cika Shekara 51

Minista Idris Ya Taya Gwamna Bago Murnar Cika Shekara 51

February 23, 2025
MUHAMMADU (SAW)

MUHAMMADU (SAW)

October 3, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Dr. Bukar Usman Reviews Historical Book on the Lassa Community
  • Jaafar Jaafar Ya Buɗe Idanun ‘Yan Kwankwasiyya
  • Taɓarɓarewar Tsaro A Najeriya: Janar Buratai Ya Buƙaci A Ɗauki Matakan Gaugawa

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Dr. Bukar Usman Reviews Historical Book on the Lassa Community

Dr. Bukar Usman Reviews Historical Book on the Lassa Community

June 19, 2026
Jaafar Jaafar Ya Buɗe Idanun ‘Yan Kwankwasiyya

Jaafar Jaafar Ya Buɗe Idanun ‘Yan Kwankwasiyya

June 17, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.