• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, May 2, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Shugaba Tinubu Ya Sauke Shugabannin Rundunonin Tsaro

Ya Naɗa Wasu

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 19, 2023
in Babban Labari
0
Shugaba Tinubu Ya Sauke Shugabannin Rundunonin Tsaro
18
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya sauke dukkan shugabannin rundunonin tsaro na Najeriya kuma ya sanar da sunayen wadanda za su maye gurabensu, ba tare da jinkiri ba.

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026

A wata takardar sanarwa da ta fito daga Ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya, ɗauke da sa hannun Babban Daraktan Watsa Labarai, Mista Willie Bassey, ta bayyana sunayen sababbin shugabannin rundunonin tsaron da masu ba Shugaban Ƙasa shawara na musamman kamar haka:

Malam Nuhu Ribadu (Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara Kan Tsaro), Manjo-Janar C.G Musa (Shugaban Rundunar Tsaro), Manjo-Janar T. A Lagbaja (Shugaban Rundunar Sojojin Najeriya), Riya-Adimiral E. A Ogalla (Shugaban Rundunar Sojojin Ruwa ta Najeriya) da Eya-Bayis-Mashal H.B Abubakar (Shugaban Rundunar Sojojin Sama ta Najeriya). Haka kuma an naɗa DIG Kayode Egbetokun, a matsayin Babban Sufeto-Janar na ‘Yan Sandan Najeriya (na riƙo).

A ɓangaren Kwatsam kuwa, Shugaban Ƙasa ya amince da naɗin Adeniyi Bashir Adewale a matsayin Shugaban Hukumar Kwastam na riƙo.

Previous Post

Ba Za Ku Yi Nadamar Zaɓen Mu Ba

Next Post

Soshalmidiya: Shawara Ga Zainab Bint Hijazi

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
Soshalmidiya: Shawara Ga Zainab Bint Hijazi

Soshalmidiya: Shawara Ga Zainab Bint Hijazi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

NASIHA: Waƙen Ƙarfafa Gwiwa

NASIHA: Waƙen Ƙarfafa Gwiwa

July 22, 2023
Honorary Doctorate Degree to T.Y. Buratai and Orodje of Okpe Kingdom: An Acceptance Speech

Honorary Doctorate Degree to T.Y. Buratai and Orodje of Okpe Kingdom: An Acceptance Speech

November 5, 2023
Ali Nuhu Ya Shiga Rukunin Fitattun Taurarin Fim 100 Na Afirka

Ali Nuhu Ya Shiga Rukunin Fitattun Taurarin Fim 100 Na Afirka

July 9, 2023
Nasihar Juma’a

Nasihar Juma’a

April 10, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Dokta Bukar Usman Ya Wallafa Sabbin Littattafai 6 A Bana
  • Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (11)
  • General Buratai (A Poem)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Dokta Bukar Usman Ya Wallafa Sabbin Littattafai 6 A Bana

Dokta Bukar Usman Ya Wallafa Sabbin Littattafai 6 A Bana

April 28, 2026
Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (11)

Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (11)

April 27, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.