• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Wednesday, April 15, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Siyasa

PDP Ta Naɗa Yusuf Dingyaɗi Sabon Muƙami

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 15, 2023
in Siyasa
0
PDP Ta Naɗa Yusuf Dingyaɗi Sabon Muƙami

Yusuf Abubakar Dingyaɗi

19
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

PDP Ta Naɗa Yusuf Dingyaɗi Sabon Muƙami

Jam’iyyar PDP ta Ƙasa ta bayyana naɗin Malam Yusuf Abubakar Dingyaɗi a matsayin wakili a cikin Kwamitin Musamman da zai lura da harkokin hulɗa da ‘yan jarida da watsa labarai na zaɓen gwamnoni a jihohin Bayelsa da Kogi da Imo, wanda ake sa ran gudanarwa a tsakanin watanin Nuwamba da Disamba masu gabatowa, kamar yadda Babban Sakataren Watsa Labarai na Jam’iyyar PDP na Ƙasa, Mista Debo Olugangba ya sanar wa manema labarai.

Related posts

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026
2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

February 24, 2026

Haka ma jam’iyyar ta PDP ta bayyana sunayen sauran wakilai guda 19, waɗanda suka ƙunshi, Sakataren Watsa Labarai na PDP na Ƙasa; Mista Debo Ologunagba, a matsayin Shugaba da Mista Richard Ihediwa, wanda zai kasance Sakatare. Sauran membobin sun haɗa da Mista Kola Ologbondiyan da Emmanuel Ibeshi da Ibrahim Abdullahi da Otunba Segun Sawunmi da Osaro Onaiwu da Abdul M. Bashir da sauransu.
Malam Yusuf Dingyaɗi, wanda shi ne Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Jam’iyyar PDP na Ƙasa (SSA) a kan Watsa da Sadarwa, ya taɓa riƙe muƙamin Mataimakin Daraktan Labarai da ‘Yan Jarida na kamfen ɗin Atiku/Okowa a yankin Arewa a zaɓen da ya gabata.

Ana sa ran ƙaddamar da wannan kwamitin na mussaman a Abuja, nan gaba kaɗan.

Previous Post

Ƙuncin Rayuwa: Matasa Ku Tashi Ku Nemi Ilimi Da Sana’a – In Ji MAK

Next Post

Janar Faruk Yahaya Ya Zama Zaruman Sakkwato

Related Posts

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC
Siyasa

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026
2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO
Siyasa

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

February 24, 2026
Komawar Kwankwaso Zuwa APC: Gaba Kura Baya Sayaki
Siyasa

Abubuwan Da Za Su Iya Faruwa Idan Kwankwaso Ya Koma APC

September 28, 2025
Next Post
Janar Faruk Yahaya Ya Zama Zaruman Sakkwato

Janar Faruk Yahaya Ya Zama Zaruman Sakkwato

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Nigeria Police Commence Recruitment, Opens Application Portal

Nigeria Police Commence Recruitment, Opens Application Portal

October 13, 2023
Gwamnatin Tinubu ba za ta ƙaƙaba wa jama’a takunkumin hana magana ba – Minista

Gwamnatin Tinubu ba za ta ƙaƙaba wa jama’a takunkumin hana magana ba – Minista

October 30, 2023
MENTAL HEALTH: A UNIVERSAL HUMAN RIGHT – Gen. Buratai, CFR

MENTAL HEALTH: A UNIVERSAL HUMAN RIGHT – Gen. Buratai, CFR

October 12, 2023
ABBANY RARA YA AMSA ƘALUBALEN NAZIRU

ABBANY RARA YA AMSA ƘALUBALEN NAZIRU

October 18, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
  • MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.