• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, September 20, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Ƙauna: Budurwa Mai Bautar Dodo Ta Musulunta

Tana Neman Mijin Aure Nagari

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 3, 2026
in Babban Labari
0
Ƙauna: Budurwa Mai Bautar Dodo Ta Musulunta

Ƙauna, bayan ta amshi Musulunci

33
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Ƙauna: Budurwa Mai Bautar Dodo Ta Musulunta

• Ba Ta Taɓa Shiga Birni Ba

• Tana Buƙatar Miji

Related posts

Wane Ne Ya Kashe Ɗan Shagamu?

Wane Ne Ya Kashe Ɗan Shagamu?

September 9, 2026
KATSINA_2026: Bikin Ranar Marubutan Hausa ta Duniya

KATSINA_2026: Bikin Ranar Marubutan Hausa ta Duniya

August 29, 2026

Daga Wakilinmu
__________
Wata kyakkyawar budurwa da ta taso a wani ƙauye, cikin tsaunuka, ta amshi addinin Musulunci a hannun Sheikh Adam Ashaka da Shekih Haruna Baban Chinese, a yayin da suke yawon da’awa a sassan Arewa maso Gabashin Najeriya.

Budurwar mai suna Ƙauna ta bayyana cewa ba ta taɓa shiga birni ba, duk tsawon rayuwarta a wannan tsaunuka take, ita da iyayenta suna bautar dodanni. Haka kuma ta buƙaci shi Malam Ashaka da ya samo mata mijin aure daga cikin gari.

Kamar yadda Sheikh Ashaka ya bayyana a shafinsa na Facebook, ya ce: “Iyayenta suna bautanmr Dodo, ta karɓi addinin Musulunci. Ta ce in sama mata miji, wanda Zai koya mata addinin Musulunci, ya kula da ita, ya riƙe ta amana.”

Dangane da wannan bukata, Ashaka ya ba da sanarwa, yana cewa: “Duk wanda zai iya auren ta daga jama’a, fisabilillahi, ya yi mani magana. In sha Allahu za mu ba shi ita fisabilillahi amma da sharaɗin za ka yi haƙuri da halaye da ɗabi’unta, kafin ta saba; domin ba ta taɓa rayuwa cikin jama’a ba. Tun da aka haife ta, a jeji, can kan duwatsu ta rayu. Ta haka ne za mu riƙa dawo da su cikin addinin Musulunci, jama’a.”

Ya zuwa haɗa rahoton nan dai, akwai waɗanda suka nuna sha’awarsu ta auren ta, kamar yadda suka bayyana a ƙasan rubutun Sheikh Ashaka.

Akwai Al’amin Samfur, wanda ya ce: “Zan aura in sha Allah.”

Shi ma Masoyin Shafi’u Kazaure, har rantsuwa ya yi, sannan ya ce: “Wallahi, wallahi, inabson ta tsakanina da Allah.”

Shi kuwa Umar B. Maikuɗi, ga abin da ya ce: “Malam Adamu Ashaka, ina son ta kuma zan aure ta, in sha Allahu.”
__________

Ƙauna tare da Sheikh Adam Ashaka
Previous Post

AN Open Letter to Senator Ahmad Babba Kaita

Next Post

Zuwa Ga Sanata Ahmad Babba Kaita

Related Posts

Wane Ne Ya Kashe Ɗan Shagamu?
Babban Labari

Wane Ne Ya Kashe Ɗan Shagamu?

September 9, 2026
KATSINA_2026: Bikin Ranar Marubutan Hausa ta Duniya
Babban Labari

KATSINA_2026: Bikin Ranar Marubutan Hausa ta Duniya

August 29, 2026
Ɗalibin Jami’ar Sojoji Ya Ƙera Robot Mai Kashe Gobara
Babban Labari

Ɗalibin Jami’ar Sojoji Ya Ƙera Robot Mai Kashe Gobara

August 12, 2026
Next Post
Zuwa Ga Sanata Ahmad Babba Kaita

Zuwa Ga Sanata Ahmad Babba Kaita

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Gwamnan Jigawa Ya Kama Ma’aikatan Asibiti Suna Sayar Da Magungunan Gwamnati

Gwamnan Jigawa Ya Kama Ma’aikatan Asibiti Suna Sayar Da Magungunan Gwamnati

July 5, 2023
POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
Bago Ya Taya Ndace, Sabon Shugaban VON Murna

Bago Ya Taya Ndace, Sabon Shugaban VON Murna

October 21, 2023
GIZAGAWAN NAJERIYA Sun Yi Wa ‘Dan Uwansu Alkotonawi Gangamin Addu’a

GIZAGAWAN NAJERIYA Sun Yi Wa ‘Dan Uwansu Alkotonawi Gangamin Addu’a

May 29, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso
  • JAGORA: Leader of the Masses
  • MALAM SULE LAMIDO: Jagoran Talakawa Ya Cika Shekaru 78

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso

Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso

September 20, 2026
JAGORA: Leader of the Masses

JAGORA: Leader of the Masses

September 17, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.