• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

GIZAGAWAN NAJERIYA Sun Yi Wa ‘Dan Uwansu Alkotonawi Gangamin Addu’a

webmaster by webmaster
May 29, 2023
in Gizago
0
GIZAGAWAN NAJERIYA Sun Yi Wa ‘Dan Uwansu Alkotonawi Gangamin Addu’a
26
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

A kwanakin baya ne membobin ƙungiyar sada zumunta da taimakon juna ta GIZAGON NAJERIYA, a ƙarƙashin jagorancin shugabanta na ƙasa, Malam Muhammad Kabir Adam Gombe ta ziyarci ɗaya daga membobinta da ke fama da rashin lafiya, inda ta ƙaddamar da gangamin addu’a, domin Allah Ya ba shi lafiya.

Majinyacin, Malam Abdullahi Alkotonawi, wanda ke fama da lalurar hawan jini, ya samu ziyartar Gizagawan ne a gidansa da ke Unguwar Ja’en, Ƙaramar Hukumar Gwale, Jihar Kano a ranar Lahadi (14-05-2023).

Related posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026

“Isar ayarin Gizagawan ke da wuya sai majinyanci Malam Abdullahi ya fashe da kuka saboda shauƙi da jin daɗin ganin ‘yan uwa. Daga nan sauran ‘yan uwa Gizagawa su ma suka fara zubar da hawaye.” Inji Shugaba Muhammad Kabir.

Daga nan aka shiga ruwan addu’o’i kuma daga ƙarshe ƙungiyar ta miƙa masa tallafin Naira 128,000, da ɗaukacin Gizagawa suka tattara domin rage masa ɗawainiyar magani.

Majinyacin, wanda mutum ne mai ƙoƙarin zumunci, ya yi godiya sosai da wannan kulawa, haka shi ma ƙanensa, Malam Yahaya, inda suka yi addu’ar Allah Ya bar zumunci.

Haka kuma ayarin na Gizagawa ya kai wata ziyarar ta dubiya ga Ma’ajin Ƙungiyar Gizago na ƙasa, Malam Kabiru Ghali Abban Saudat, wanda shi ma ya sha jinya kwanakin baya.

Daga ƙarshe shugaban na Gizagawan Najeriya ya rufe ziyarar da cewa, “ina miƙa godiya ga waɗanda suka taimaka da lokacinsu, kuɗinsu, addu’o’i da jikinsu har wannan tallafi ya kammala. Allah Ya saka kowa da alheri.”

Previous Post

Shin Ka Kuwa Kalli Fim Ɗin The Lord of the Ring

Next Post

Soyayya: Yadda Wata Budurwa Ta Samu Mijin Kirki

Related Posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi
Gizago

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
Gizago

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Next Post
Soyayya: Yadda Wata Budurwa Ta Samu Mijin Kirki

Soyayya: Yadda Wata Budurwa Ta Samu Mijin Kirki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

HARKAR TSARO A JIHAR KATSINA: Ƙarin Haske Kan Ƙudurorin Gwamna Raɗɗa

HARKAR TSARO A JIHAR KATSINA: Ƙarin Haske Kan Ƙudurorin Gwamna Raɗɗa

February 12, 2024
Bayan Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Jihar Katsina: Ya Kamata A Tallafa Wa Iyalan Mutanen Da Aka Tarwatsa

Bayan Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Jihar Katsina: Ya Kamata A Tallafa Wa Iyalan Mutanen Da Aka Tarwatsa

October 15, 2025
RANAR MARUBUTAN HAUSA TA DUNIYA: BANA A JIGAYA ZA A YI GANGAMI

RANAR MARUBUTAN HAUSA TA DUNIYA: BANA A JIGAYA ZA A YI GANGAMI

September 25, 2025
Maiwada Dammallam Greets Governor Radda at 54

Maiwada Dammallam Greets Governor Radda at 54

September 10, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.