• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Abin Da Ya Sa Muka Karrama Jami’an Tsaro A Malumfashi

- Injiniya Muntari Sagir

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
October 5, 2025
in Babban Labari
0
Abin Da Ya Sa Muka Karrama Jami’an Tsaro A Malumfashi

Injiniya Muntari Sagir Malumfashi, yayin gabatar da jawabinsa a zauren taron

30
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Abin Da Ya Sa Muka Karrama Jami’an Tsaro A Malumfashi
– Injiniya Muntari Sagir

Daga Wakilinmu

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Muntari Sagir da Galadiman Katsina Jastis Sadik Abdullahi Mahuta, yayin karrama DPO Bello Umar

_______________
Shugaban Kamfanin Gine-Gine na Muntasarab Global Concept Limited, Injiniya Muntari Sagir Malumfashi ya bayyana cewa babban abin da ya sanya suka karrama DPO na Malumfashi CSP Bello Umar da sauran jajirtattun jami’an tsaro da kuma dakarun tsaro na sa-kai da ke Ƙaramar Hukumar Malumfashi shi ne domin a jinjina masu kuma a ƙarfafa masu gwiwa, domin su ci gaba da yi wa al’umma hidima.

Injiniya ya bayyana haka ne a wata tattaunawa da wakilinmu, jim kaɗan kafin gudanar da walima ta musamman da kamfaninsa tare da haɗin gwiwar Masarautar Gadiman Katsina suka shirya.

“Kamar yadda ka sani, a kwanakin baya mai girma Gwamna, Malam Dikko Umar Radda ya karrama shi DPO na Malumfashi, saboda yabawa da ƙoƙarinsa a wannan gari namu, wajen tabbatar da tsaro. Don haka ne mu ma muka ga ya dace mu taya Gwamna wannan aiki, kasancewar garinmu ne kuma yankinmu ne ake wa wannan hidima.” In ji Muntari Sagir.

Baya ga DPO Bello Umar, wanda aka yi wa karramamawa ta musamman , an kuma karrama babban jami’in soja, Manjo Ajibade da kuma shugaban dakarun tsaron sakai na Malumfashi, Baba Sanusi. Haka kuma an karrama wasu zaɓaɓɓun mutane da dama, waɗanda suke ba da gudunmowa ta fuskar tsaro a Ƙaramar Hukumar Malumfashi.

A hagu, DPO na Malumfashi, CSP Bello Umar, yana amsar kambin karramawa daga hannun Galadima

A jawabinsa a zauren taron, Injiniya Muntari Sagir ya jinjina wa dukkan jami’an tsaro na gwamnati da ma ‘yan sa-kai, waɗanda ke taimakawa a kowane lokaci domin tabbatar da tsaro a yankin na Malumfashi. Ya buƙaci al’umma, musamman attajirai a yankin da su taimaka wa mabuƙata. “Babu shakka, a wannan lokaci al’umma na buƙatar taimako. Dom haka masu abin hannu su taimaka. Kuma ya kamata mu sani, ka ba da taimako ba ya sa abinka ya ƙare, sai ma albarka Allah zai sanya wa dukiyar taka.” In ji shi.

Bikin wanda ya gudana a zauren taro na tsohuwar Sakatariyar Ƙaramar Hukumar Malumfashi a yau Lahadi, ya samu halartar Shugaban Ƙaramar Hukumar Malumfashi, Alhaji Muntari Abdullahi da Galadiman Katsina, Jastis Sadiƙ Abdullahi Mahuta da Manajan Darakta na Hukumar Ruwa ta Jihar Katsina, Injiniya Tukur Hassan Tingilin da sauran manyan baƙi da dama.
_______________

Previous Post

Tambayoyin Neman Sani A Kan Littafin: JAWAHIRUL MA’ANI

Next Post

Tunawa Da Aboki Auwal Ɗanbarno

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
Tunawa Da Aboki Auwal Ɗanbarno

Tunawa Da Aboki Auwal Ɗanbarno

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

BIU: A Visit to a City on a Plateau (3)

BIU: A Visit to a City on a Plateau (3)

December 23, 2023
Reflections on the Nigerian Public Service: Way Forward for Governance

Reflections on the Nigerian Public Service: Way Forward for Governance

March 9, 2024
Ɗalibi Ɗan Najeriya Ya Mutu A Yayin Faɗa A Amurka

Ɗalibi Ɗan Najeriya Ya Mutu A Yayin Faɗa A Amurka

June 29, 2023
KTSTA: HARKAR SUFURI A HANNUN GWANI (1)

KTSTA: HARKAR SUFURI A HANNUN GWANI (1)

July 9, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.