• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, June 25, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

BAYAN KAMMALA TARON HAƊIN KAN ƘASA A NIJAR, KO ƘUDURORIN TARON ZA SU YI TASIRI?

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
February 20, 2025
in Babban Labari
0
BAYAN KAMMALA TARON HAƊIN KAN ƘASA A NIJAR, KO ƘUDURORIN TARON ZA SU YI TASIRI?

Janar Abdourahamane Tchiani

35
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

BAYAN KAMMALA TARON HAƊIN KAN ƘASA A NIJAR, KO ƘUDURORIN TARON ZA SU YI TASIRI?

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda

Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda

June 20, 2026
Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Janar Abdourahamane Tchiani

 

•••

An kammala Taron Ƙasa a yau Laraba (19-02-2025) a Jamhuriyar Nijar. Ga shawararwarin da taron ya fitar, kamar yadda Shugaban Kwamitin Taron, Malam Tsalha Haladou ya gabatar:

√ An ba da shawarar Gwamnatin Tchani ta kwashe shekara 5 tana Riƙon Ƙwarya, kafin ta mayar da mulki ga Farar Hula.

√ Kwamitin Taron ya buƙaci Nijar ta sauya tsarin amfani da kuɗaɗe ta hanyar mutunta manufofin Ƙungiyar Ƙasashen Sahel (AES).

√ Ya buƙaci a rage yawan ma’aikatun gwamnati domin daƙile almubazzaranci.

√ An buƙaci Gwamnatin Nijar da ta yi watsi da duk wani shiri na tallata auran jinsi (LGBT+).

√ An buƙaci Gwamnati ta sanya ido sosai a kan kafofin yaɗa labarai da na sada zumunta.

√ Taron ya amince da a riƙa tilasta wa duk wani matashi ɗan ƙasa da ya kammala karatunsa yin aikin soja da kuma bautar ƙasa.

__________

Jama’a ko mene ne ra’ayinku a kan waɗannan ƙudurori?

Previous Post

ABDULLAHI ALKWATONAWI: ALLAH JI ƘAN ƊAN UWA DA RAHAMA

Next Post

GENERAL ABACHA: A LETTER FROM HEAVEN

Related Posts

Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda
Babban Labari

Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda

June 20, 2026
Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar
Babban Labari

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato
Babban Labari

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026
Next Post
GENERAL ABACHA: A LETTER FROM HEAVEN

GENERAL ABACHA: A LETTER FROM HEAVEN

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Israel/Palestine Conflict: TY Buratai Foundation Calls for Permanent Ceasefire

Israel/Palestine Conflict: TY Buratai Foundation Calls for Permanent Ceasefire

November 29, 2023
Abba Gida-Gida: Why Kano State is Too Big For His Shoes

Abba Gida-Gida: Why Kano State is Too Big For His Shoes

June 20, 2024
‎Reno Omokri: My Understanding of Islam

‎Reno Omokri: My Understanding of Islam

May 2, 2024
Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madallah

Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madallah

August 11, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • ACF Endowment Fund Sets Agenda for Transparency, Education and Empowerment in Northern Nigeria
  • Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo
  • Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

ACF Endowment Fund Sets Agenda for Transparency, Education and Empowerment in Northern Nigeria

ACF Endowment Fund Sets Agenda for Transparency, Education and Empowerment in Northern Nigeria

June 24, 2026
Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo

June 23, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.