• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, May 2, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

AN DAKATAR DA MALAMIN MUSULUNCI DAGA YIN WA’AZI

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
November 19, 2024
in Babban Labari
0
AN DAKATAR DA MALAMIN MUSULUNCI DAGA YIN WA’AZI

Malam Muhammad bin Muhammad

44
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

AN DAKATAR DA MALAMIN MUSULUNCI DAGA YIN WA’AZI

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Malam Muhammad bin Muhammad

Hukumomi a Jihar Neja sun bayyana cewa za su miƙa wa Hukumomin jami’an tsaron Najeriya rahoto dangane da wani malami mai suna Muhammad bin Muhammad, wanda yake gabatar da wa’azin Musulunci ta hanyar da ba ta dace ba, hanyar da ka iya haddasa fitina tsakanin al’umma.

Shugaban Hukumar Kula da Al’amuran Addinai a Jihar ta Neja, Malam Umar Faruk ya bayyana wa manema labarai cewa hukumarsu ta dakatar da malamin daga ci gaba da wa’azi ne bayan binciken da suka gudanar a kansa.

A cewar sa, “kwamitin da muka kafa ya kira shi kuma mun tattauna da shi, mun gano cewa bai ma yi karatu ba.”

Shi dai Malam Muhammad, tun da farko an zarge shi da cewa ya daɗe yana gabatar da wa’azijin da kan kawo tashin fahimta a cikin al’umma. Kuma yana gudanar da ayyukansa a garin Tafa da ke Jihar Neja. Yana gudanar da makarantar Islamiyya kuma yana da mabiya wadanda ke halartar darussansa.

“Da muka lura cewa tafiyarsa da aƙidarsa da da’awarsa akwai hatsari ga tsaron Jihar Neja da ƙasa baki ɗaya, shi ne muka yanke hukuncin cewa a dakatar da shi kuma a rufe makarantarsa har sai jami’an tsaro sun yi bincike a kansa,” in ji Sheikh Faruk.

Ko a ‘yan kwanakin nan, ya gabatar da wa’azi, inda yake kafirta duk wanda yake ɗaukar hoto, kamar kuma yadda ya rika kama sunayen malaman Musulunci na Najeriya, yana cewa ‘yan wuta ne kuma mabiyansu ma ‘yan wuta ne.

Ya ƙara da cewa malamin yana kira ne ga magoya bayansa da su ƙaurace wa zaɓuka da duk wani abin da ya shafi dimokuraɗiyya.

Previous Post

Gen. Buratai Leads a Team to Niger Barack for Condolence

Next Post

General Buratai Wears New Status As Patron of Institute of Security…

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
General Buratai Wears New Status As Patron of Institute of Security…

General Buratai Wears New Status As Patron of Institute of Security...

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

IDAN APC TA AMSHI KANO: INA MAKOMAR SARAKUNA BIYU?

IDAN APC TA AMSHI KANO: INA MAKOMAR SARAKUNA BIYU?

April 17, 2025
Kwankwaso’s Return to APC: Between the Devil and the Deep Blue Sea

Kwankwaso’s Return to APC: Between the Devil and the Deep Blue Sea

July 11, 2025
KAMUN LUDAYIN JEMAGE

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

July 29, 2023
Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Ɗan Majalisa Aminu Acid

Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Ɗan Majalisa Aminu Acid

October 1, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Dokta Bukar Usman Ya Wallafa Sabbin Littattafai 6 A Bana
  • Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (11)
  • General Buratai (A Poem)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Dokta Bukar Usman Ya Wallafa Sabbin Littattafai 6 A Bana

Dokta Bukar Usman Ya Wallafa Sabbin Littattafai 6 A Bana

April 28, 2026
Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (11)

Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (11)

April 27, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.