• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, August 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Shugabanci A Aikace: Gwamna Raɗɗa Ya Jagoranci Jami’an Tsaro Wajen Farautar ‘Yan Ta’adda

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 9, 2023
in Babban Labari
0
Shugabanci A Aikace: Gwamna Raɗɗa Ya Jagoranci Jami’an Tsaro Wajen Farautar ‘Yan Ta’adda

Gwamna Dikko Umar Raɗɗa, yana ba da umurni ga jami'an tsaro, yayin farautar 'yan ta'adda

67
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Shugabanci A Aikace: Gwamna Raɗɗa Ya Jagoranci Jami’an Tsaro Wajen Farautar ‘Yan Ta’adda

Gwamna Raɗɗa a bakin aiki
Gwamna tare da jami’an tsaro

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Raɗɗa ya jagoranci jami’an hukumomin tsaro na jihar zuwa farautar ƙasurguman masu aikata laifi, musamman ‘yan ta’adda a maɓuyarsu a ƙaaryar birnin Katsina.

Related posts

Rarara Ya Ƙara Haska Farin Jinin Sheikh Pantami

Rarara Ya Ƙara Haska Farin Jinin Sheikh Pantami

July 31, 2026
Janar Buratai Babban Ɗan Kishin Ƙasa Ne – Oba Adekunle Makama

Janar Buratai Babban Ɗan Kishin Ƙasa Ne – Oba Adekunle Makama

July 30, 2026

A wata takardar manema labarai da Babban Sakataren Watsa Labarai na Gwamna, Ibrahim Kaula Mohammed ya rarraba, ya ce Gwamna Raɗɗa da kansa ya shiga gaba, ya jagoranci jami’an tsaron, inda suka farmaki maɓuyar ‘yan ta’addar da daren Talatar da ta gabata.

“Tun misalin ƙarfe 10 na dare suka fita aikin, har zuwa ƙarfe 11:30,” in ji Kaula.

Kamar yadda bayanan suka gabata, Gwamna da ayarin jami’an tsaron sun shiga unguwannin Sabuwar Unguwa, Sharara Pipe, Ɗanhaƙo, Filin Polo, Ƙofar Guga da kuma Tudun Matawalle.

“Yan ta’addan sun addabi mazauna unguwannin da ma sauran sassan birnin. Cikinsu akwai ɓarayin da suka ƙware a ƙwacen waya da amshe dukiya.” Kamar yadda Kaula Mohammed ya bayyana.

A ƙoƙarinsa na ganin ya kakkaɓe muggan masu aikata laifuka a jihar, Gwamna Raɗɗa ya umurci jami’an tsaro a jihar da su tashi tsaye, su yi aiki wurjanjan domin kakkaɓe duk wani ɗan ta’adda daga jihar.

Haka kuma a safiyar yau Laraba, Gwamnan ya kira taron gaggawa na shugabannin hukumomin tsaro da ke jihar, inda aka tattauna yadda za a magance matsalar tsaro da ta dawo a wasu sassa na jihar.

Ya nuna takaicinsa dangane da ƙalubalen rashin tsaro da ke addabar jihar. Don haka ya buƙaci shugabannin hukumomin tsaron da su ƙara ƙaimi a aikinsu, kamar yadda dokar ƙasa ta tanadar.

Previous Post

Wa Ke Tsoron Malam Elrufa’i Ya Zama Minista?

Next Post

KUSKUREN MASU JUYIN MULKIN KASAR NIJAR

Related Posts

Rarara Ya Ƙara Haska Farin Jinin Sheikh Pantami
Babban Labari

Rarara Ya Ƙara Haska Farin Jinin Sheikh Pantami

July 31, 2026
Janar Buratai Babban Ɗan Kishin Ƙasa Ne – Oba Adekunle Makama
Babban Labari

Janar Buratai Babban Ɗan Kishin Ƙasa Ne – Oba Adekunle Makama

July 30, 2026
Yan Bindiga Sun Halaka Babban Jami’in Soja A Abuja
Babban Labari

Yan Bindiga Sun Halaka Babban Jami’in Soja A Abuja

July 28, 2026
Next Post
KUSKUREN MASU JUYIN MULKIN KASAR NIJAR

KUSKUREN MASU JUYIN MULKIN KASAR NIJAR

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

DISCOS or Agents of Darkness?

DISCOS or Agents of Darkness?

April 25, 2024
HARIN JIRGIN SAMA GA MUSULMI: Ya Wajaba A Zurfafa Bincike Kuma A Biya Diyya

HARIN JIRGIN SAMA GA MUSULMI: Ya Wajaba A Zurfafa Bincike Kuma A Biya Diyya

December 7, 2023
Barkanmu Da Shiga Watan Dhul-Hijjah 1447

Barkanmu Da Shiga Watan Dhul-Hijjah 1447

May 18, 2026

June 27, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina
  • Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi
  • Zango Local Government Enjoys First-Ever General Hospital

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

August 8, 2026
Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

August 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.