• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, May 18, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Siyasa

Gwamnan Katsina Ya Taya Murna Ga Ganduje Da Sauran Shugabannin APC

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 6, 2023
in Siyasa
0
Gwamnan Katsina Ya Taya Murna Ga Ganduje Da Sauran Shugabannin APC

Shugaban APC, Abdullahi Ganduje da Sakatare Basiru

25
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Gwamnan Katsina Ya Taya Murna Ga Ganduje Da Sauran Shugabannin APC

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Raɗɗa ya aika da saƙon taya murna ga tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dokta Abdullahi Umar Ganduje bisa naɗinsa muƙamin Shugaban Jam’iyyar APC da kuma Sanata Ajibola Basiru, da aka naɗa a muƙamin Sakataren Jam’iyyar na ƙasa.

Related posts

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026

Tun da farko dai, an zaɓi Ganduje da Basiru ne a hukumance, a matsayin Shugaban Jam’iyya na Ƙasa da kuma Sakataren Jam’iyyar APC na Ƙasa a yayin taron Babban Kwamitin Jam’iyyar APC na Ƙasa Karo na 12, wanda ya gudanar a ranar Alhamis da ta gabata.

Ganduje, wanda bai jima da kammala mulkin Jihar Kano ba na tsawon shekara takwas, ya gaji Sanata Abdullahi Adamu, tsohon Gwamnan Jihar Nasarawa, a shugabancin jam’iyyar ta APC.

“Gwamna Dikko Raɗɗa ya bayyana goyon bayansa ga Ganduje, wanda yake da cancanta da ƙwarewar da zai shugabanci Jam’iyyar APC zuwa ga nasara.

“Ya bayyana cewa Ganduje ƙwararren ɗan siyasa ne, wanda zai iya amfani da gogewarsa wajen ba da gudunmawa wajen ɗaga martabar jam’iyyar zuwa ga nasara,” kamar yadda Ibrahim Kaula Mohammed, Babban Sakataren Watsa Labarai na Gwamna Raɗɗa ya bayyana a takardar manema labarai da ya fitar.

A ta bakin Gwamna Raɗɗa, “Ina taya murna ga sababbin zaɓaɓɓun shugabannin jam’iyyarmu na ƙasa. Zaɓensu a wannan muhimmin lokaci na siyasar ƙasa, abu ne mai dacewa kuma ba ni da tababa bisa cancanta da gogewarsu. Lallai za su yi nasarar kai jam’iyyarmu zuwa ga tudun tsira.”

Haka kuma, Gwamna Dikko Raɗɗa, wanda shi ne Sakataren Walwala na Ƙasa na farko na Jam’iyyar APC, ya jaddada amanna da cewa shugabancin Ganduje da Basiru zai haifar da nasarar da ake bukata ta bunkasa Najeriya ta fuskar tattalin arziki da inganta ƙasa, a shugabancin Shugaba Bola Ahmad Tinubu.

Previous Post

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

Next Post

BULALAR ZUMUNCI

Related Posts

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
Siyasa

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC
Siyasa

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026
2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO
Siyasa

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

February 24, 2026
Next Post
BULALAR ZUMUNCI

BULALAR ZUMUNCI

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

RAMADAN KARIM: 30-1447

RAMADAN KARIM: 30-1447

March 19, 2026
GENERAL BURATAI PAYS HOMAGE TO GENERAL BUHARI

GENERAL BURATAI PAYS HOMAGE TO GENERAL BUHARI

March 9, 2025
ABBANY RARA YA AMSA ƘALUBALEN NAZIRU

ABBANY RARA YA AMSA ƘALUBALEN NAZIRU

October 18, 2025
A New Dawn for Agricultural and Technological Education in Malumfashi/Kafur

A New Dawn for Agricultural and Technological Education in Malumfashi/Kafur

June 19, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Turning Point Against Terror: The Fall of Abu-Bilal Al-Minuki
  • Barkanmu Da Shiga Watan Dhul-Hijjah 1447
  • ALHAMDU LILLAH

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Turning Point Against Terror: The Fall of Abu-Bilal Al-Minuki

Turning Point Against Terror: The Fall of Abu-Bilal Al-Minuki

May 18, 2026
Barkanmu Da Shiga Watan Dhul-Hijjah 1447

Barkanmu Da Shiga Watan Dhul-Hijjah 1447

May 18, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.