• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Adabi

Tallafin Mai

Daga Khalid Imam

webmaster by webmaster
June 2, 2023
in Adabi
0
Tallafin Mai
60
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Gabatarwa: Cire tallafin mai da sabon Shugaban Ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi, shi ne babban abin da ya ɗauki hankalin al’ummar Najeriya. Kowa maganar yake. Shi kuwa fasihin marubuci, Khalid Imam, sai ya jero waɗannan baitocin):

 

Related posts

SAKAMAKON ZAGAYE NA BIYU NA GASAR RUBUTU TA GIDAUNIYAR ZANNA-WALI (2025)

SAKAMAKON ZAGAYE NA BIYU NA GASAR RUBUTU TA GIDAUNIYAR ZANNA-WALI (2025)

December 23, 2025
Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine

Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine

December 6, 2025

Ya janye tallafin mai,

Ba shakka kan ya sauka,

Kasafi na kuɗin ƙasarmu,

In ka duba zai bayani.

 

Kan ya sanya ƙafarsa Daura,

Ya shelanta wa kowa,

Cewa boda da niyya,

Ya kulle kun ji ƙeta.

 

‘Yan uwansa a nan Arewa,

Ya cuta bai kula ba.

Sun ja daga da ASUU,

Har kotu ya kai ga doka.

 

“No work no pay” ya ce wai,

Alƙali yai wa doka,

Ya sa guduma ya doka,

A toshe kafa da dama.

 

Damar motsi da kuka,

Da fafutika da neman,

‘Yanci da haƙƙi na aiki,

Ya toshe kar mu manta.

 

Tallafin komai idonmu,

Ya cire su kakaf ku duba,

Na lantarki da taki,

Na noma ya cire kaf.

 

Buhun taki kuɗinsa,

Sai ya ma auren budurwa,

Buhun masara da ƙaura,

Saye sai wane babba.

 

Har ba ya tausayinmu,

Tallafin shaƙa ta iska,

Wadda kyauta ce ta Jalla,

Ita ce rak bai cire ba.

 

Ita ɗin ma da da iko,

Zai cire mu saya da tsada,

Jari a wajensa hujja,

Ba ya kishin talaka.

 

Tafiya ‘yar nan da can yau,

Tsada sam kar a tona,

Sauƙin tafiya guda yau,

Sayyada ka daɓa ka taka.

 

Sun janye tallafin mai,

Sai su janye har na iska,

Da mu ke shaƙa mu rayu,

In ikon na wajensu .

 

Matsi wahala dukansu,

Allah zai maganinsu,

Wahala ba ta kashe mu,

Rayuwarmu tana ga Jalla.

 

Rabbana ka zamo gare mu,

Garkuwa kogin wadata ,

Gatanmu Ilahu Kai ne,

Yau da gobe da jibi gata.

 

Tallafin jin ƙanKa ba mu,

Mu rayu cikin wadata,

Tallafinka Azimu tabbas,

Na rantse ba kamarsa.

 

Kunyata su ka ba mu Naka,

Su gan mu a raye tare,

Hidimarmu ta yau da gobe,

Ɗauke mana don Habibu.

 

Musɗafa angon Khadija,

Na A’isha har da Hafsa,

Fitilar da ta kore ƙarya,

Al-Aminu farin jakada.

 

Ni Imam Khalid ku shaida,

A nan zan sanya aya.

Komai rintsi Ilahu,

Kar ka juya wuya gare ni.

 

Ban da kowa ban da Kai ni,

Gatana ba samanKa,

Kai Ka yi ni Ka ban kulawa,

Godiyata ga ta gun Ka.

 

© Khalid Imam

2/6/2023

Previous Post

Koyaushe Talakka Zai Fita Daga Ƙuƙumi?

Next Post

Kuskure Kan Ingilishi: Wane Ne Ke Son Wulaƙanta Gwamnan Kano?

Related Posts

SAKAMAKON ZAGAYE NA BIYU NA GASAR RUBUTU TA GIDAUNIYAR ZANNA-WALI (2025)
Adabi

SAKAMAKON ZAGAYE NA BIYU NA GASAR RUBUTU TA GIDAUNIYAR ZANNA-WALI (2025)

December 23, 2025
Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine
Adabi

Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine

December 6, 2025
Yau Take Juma’a: Allah Ka Albarkace Mu
Adabi

Yau Take Juma’a: Allah Ka Albarkace Mu

December 5, 2025
Next Post
Kuskure Kan Ingilishi: Wane Ne Ke Son Wulaƙanta Gwamnan Kano?

Kuskure Kan Ingilishi: Wane Ne Ke Son Wulaƙanta Gwamnan Kano?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Rushe-Rushe A Kano Babu Kangado

Rushe-Rushe A Kano Babu Kangado

June 7, 2023
Sufeto-Janar Ya Ƙuduri Sauya Halayen ‘Yan Sanda

Sufeto-Janar Ya Ƙuduri Sauya Halayen ‘Yan Sanda

July 1, 2023
TSAKANIN MALAM PANTAMI DA HASSADAR MALAMAI

TSAKANIN MALAM PANTAMI DA HASSADAR MALAMAI

September 13, 2025
Ɗaliban Kebbi Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

Ɗaliban Kebbi Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

November 25, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.