• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, March 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Siyasa

Gwamnati Ta Kula Da Mu

Kamar Yadda Ake Kula Da Tsofaffin Shugabannin Ƙasa - In Ji A'isha Buhari

webmaster by webmaster
May 29, 2023
in Siyasa
0
Gwamnati Ta Kula Da Mu
26
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Matar Shugaban Ƙasa mai barin gado, Hajiya A’isha Muhammadu Buhari ta buƙaci gwamnatin ƙasar nan da ta yi sabon tsarin da za ta riƙa kula da rayuwar matan tsofaffin shugabannin ƙasa, kamar dai yadda take kula da su shugabannin da suka bar gadon mulki.

A’isha ta ce ya kamata a riƙa canja masu motocin shiga na alfarma, da daukar nauyin kula da lafiyarsu kuma a riƙa biyan su wasu kuɗaɗe na musamman, kamar dai yadda ake yi wa mazajensu, bayan sun bar gadon mulki.

Related posts

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

February 24, 2026
Komawar Kwankwaso Zuwa APC: Gaba Kura Baya Sayaki

Abubuwan Da Za Su Iya Faruwa Idan Kwankwaso Ya Koma APC

September 28, 2025

Uwargidan Buhari ta faɗi haka ne a yayin bikin ƙaddamar da wani littafi a Abuja, wanda Shugabar Ƙungiyar Matan Manyan Jami’an Tsaro, Misis Vickie Anwuli Irabor ta rubuta, mai taken The Journey of a Military Wife.

“Mijina ya aure ni a matsayinsa na tsohon Shugaban Ƙasa kuma ga shi nan da ‘yan kwanaki biyu zan bar gidan gwamnati, bayan mijina ya yi mulki a matsayin Shugaban Ƙasa har zango biyu.

“Don haka ya kamata gwamnati ta kula da matan tsofaffin shugabannin ƙasa, a riƙa ba mu kulawa ta musamman da ta cancance mu, ba kawai kulawar ta riƙa tsayawa ga mazajenmu ba.” In ji A’isha Buhari, a yayin jawabinta.

Sai dai kuma masu sharhi kan al’amuran siyasa suna ganin irin wannan ɗawainiya ba ta dace ba. “Idan aka yi la’akari da tattalin arziƙin ƙasa da kuma cewa matan shugabannin ba zaɓen su aka yi ba, ɗawainiyar za ta yi wa gwamnati yawa kuma hakan zai haifar da sabuwar taƙaddama a tsakanin sauran matan gwamnoni da sauran ma’aikatan gwamnati,” in ji wani da ya buƙaci a sakaya sunansa.

Previous Post

Sharhi A Kan Sharhi: Nazari da Sharhin Ayyukan Adabin Bukar Usman

Next Post

Kana Son Zaman Lafiya? Ka Bi Shawarar Sani Rogo

Related Posts

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO
Siyasa

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

February 24, 2026
Komawar Kwankwaso Zuwa APC: Gaba Kura Baya Sayaki
Siyasa

Abubuwan Da Za Su Iya Faruwa Idan Kwankwaso Ya Koma APC

September 28, 2025
KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC
Siyasa

KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

September 22, 2025
Next Post
Kana Son Zaman Lafiya? Ka Bi Shawarar Sani Rogo

Kana Son Zaman Lafiya? Ka Bi Shawarar Sani Rogo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

BIU TO LAGOS: An Adventurous Journey to Honour Dr. Bukar Usman

BIU TO LAGOS: An Adventurous Journey to Honour Dr. Bukar Usman

August 24, 2024
KTSTA: HARKAR SUFURI A HANNUN GWANI (1)

KTSTA: HARKAR SUFURI A HANNUN GWANI (1)

July 9, 2025
Tattaunawar Aminu Waziri Da Baturen Ingila

Tattaunawar Aminu Waziri Da Baturen Ingila

December 15, 2024
RAMADAN KARIM: 07-1447

RAMADAN KARIM: 07-1447

February 24, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • RAMADAN KARIM: 19-1447
  • FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
  • RAMADAN KARIM: 18-1447

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 19-1447

RAMADAN KARIM: 19-1447

March 8, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.