• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, April 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Addini

Muhammadu (Saw): Manzon Tsira Sha Yabo

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
November 14, 2025
in Addini
0
Muhammadu (Saw): Manzon Tsira Sha Yabo

Muhammadu: Sallallahu Alaihi Wasallam

14
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Muhammadu (Saw): Manzon Tsira Sha Yabo

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

April 13, 2026
Nasihar Juma’a

Nasihar Juma’a

April 10, 2026
Muhammadu: Sallallahu Alaihi Wasallam


                           •••••••
A yau Juma’a, rana wacce ita ce shugabar ranakun mako, rana ce da ake buƙatar mu yawaita salati da sallama ga fiyayyen talikai, Annabi Muhammadu, tsira da aminci su ƙara tabbata a gare shi da ahalinsa da sahabbansa da dukkan talikai da suka tsaya a tafarkinsa har zuwa ƙarshen duniya.

Yadda Juma’a take shugabar ranaku, Manzon Allah Muhammadu (saw) shi ne shugaban dukkan manzannin Allah. Shi ne ya fi kowa tarbiyya. Shi ne ya fi kowa tausayi da jin ƙai a cikin halittun Allah. Shi ne Allah ya aiko mana domin ya zama rahama ga dukkan halittunsa.

A yau Juma’a, mu nemi kusanci da Allah, ta hanyar yawaita salati ga Manzonsa, Muhammadu (saw). Mu yi tawassuli da ƙaunarsa, mu nemi dukkan abin da muke so daga Allah.

Ya Allah, kai ka ce mu roƙe ka. Kai ne mahaliccinmu, kai kaɗai muke wa bauta kuma kai kaɗai muke neman taimakonsa. Ba mu da ƙarfi, ba mu da iko sai kai kaɗai Allah. Kai ke da kowa kuma kai ke da komai.

Ya Allah, domin ƙaunar Manzonka, Bada dinka, Muhammadu (saw), Allah ka duba lamarinmu a ƙasar nan, ka kawo mana ƙarshen dukkan abin da muke tsoro. Ka ba mu aminci, aminci da aminci. Allah ka azurta mu da dukkan abin da yake arziki a gare ka, duniya da lahira. Ka kare mu daga dukkan sharri. Amin-Summa-Amin!
_______________

Previous Post

Lallai Ne A Sallami Shugaban Hukumar Zaɓe – Majalisar Musulunci

Next Post

Rai Baƙon Duniya: Allah Ya Ji Ƙan Abokinmu Yahaya Skito

Related Posts

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)
Addini

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

April 13, 2026
Nasihar Juma’a
Addini

Nasihar Juma’a

April 10, 2026
YAU TAKE SALLAH!
Addini

YAU TAKE SALLAH!

March 20, 2026
Next Post
Rai Baƙon Duniya: Allah Ya Ji Ƙan Abokinmu Yahaya Skito

Rai Baƙon Duniya: Allah Ya Ji Ƙan Abokinmu Yahaya Skito

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

BIU: A Visit to a City on a Plateau (5)

BIU: A Visit to a City on a Plateau (5)

February 9, 2024
AN DAKATAR DA MALAMIN MUSULUNCI DAGA YIN WA’AZI

AN DAKATAR DA MALAMIN MUSULUNCI DAGA YIN WA’AZI

November 19, 2024
YAU 40: ALLAH YA JI ƘAN HAJIYA ZAINAB AHMAD

YAU 40: ALLAH YA JI ƘAN HAJIYA ZAINAB AHMAD

June 26, 2024
SHUGABA BUHARI: TA’AZIYYAR JAN GWARZO

SHUGABA BUHARI: TA’AZIYYAR JAN GWARZO

July 20, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.