• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, April 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Adabi

SHAWARA TA FI MUHAWARA

WAƘEN FASAHA

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 15, 2024
in Adabi
0
32
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend
Shawara Ta Fi Muhawara

SHAWARA
     TA FI
MUHAWARA

Kafin ka yi magana,
Yaka ka zo nan ɗan uwa.

Related posts

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza

April 11, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026

Sai ka lura ka gane,
Maganar ina taka zuwa?

Magana zarar bunu ce,
In ta fita ba ta komuwa.

Magana iri biyu ce,
Muddin za ka batuwa.

Wata kam alheri ce.
Alherin shi ka samuwa.

Akasin ta sharri ne,
Sharrin shi ka wanzuwa.

Ɗan uwa ka lura ka gane,
Batun nan sai da kintsuwa.

‘Yar uwa ki zam dubawa,
Har kullum sai da natsuwa.

Duk idan za ku aikata,
Wani aiki duk mai bazuwa.

Shi ma a nan iri biyu ne,
Babu na ukkunsa ‘yan uwa.

Wani kam mai kyawu ne,
Na biyun mai sanya damuwa.

Shi hali zanen dutse,
Kulluyaumin ba ya goguwa.

Sai mu zamto yin kirki,
Domin shi ne gyaruwa.

Mu tsare haƙƙin addini,
Shi ne turba ta shiryuwa.

Mu yi soyayya don Allah,
Ita ce ribar da ka yaɗuwa.

Mu riƙe Manzon Allah,
Almusɗafa mai bagaruwa.

Hassada mugun ciwo,
Mu guje ta sai mu tohuwa.

Mu zam yin adalci,
Shi ne jigo a rayuwa.

Gaskiya babbar hanya,
Ita ce ke kai mu datuwa.

Mu taimaki junanmu,
Haɗin kai kama hannuwa.

Allah sanya mu mu dace,
Ka sassaita mu rayuwa!
__________
© Bashir Yahuza Malumfashi
Jumu’a, 24-12-1441 (Hijriyya)
14-08-2020 (Miladiyya)

Previous Post

Zuwa Ga Gwamna Abba Kabir Yusif

Next Post

Yadda Ƙungiyar NAL Ta Karrama Dokta Bukar Usman A Legas

Related Posts

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza
Adabi

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza

April 11, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
Adabi

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
Let’s Speak Our Mother Tongue
Adabi

Mu Yi Kishi Da Alfahari Da Harshen Uwa

March 6, 2026
Next Post
Yadda Ƙungiyar NAL Ta Karrama Dokta Bukar Usman A Legas

Yadda Ƙungiyar NAL Ta Karrama Dokta Bukar Usman A Legas

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Jihar Katsina Na Fuskantar Barazanar Ambaliya A Daminar Bana

Jihar Katsina Na Fuskantar Barazanar Ambaliya A Daminar Bana

July 9, 2023
Tribute to Ngũgĩ wa Thiong’o: The Literary Lion of Africa (1938-2025)

Tribute to Ngũgĩ wa Thiong’o: The Literary Lion of Africa (1938-2025)

May 29, 2025
Malaman Zamani: Wa’azi Ko Gyaran Gangar Auzinawa?

Malaman Zamani: Wa’azi Ko Gyaran Gangar Auzinawa?

September 15, 2023
TEARS AND BLOOD

TEARS AND BLOOD

November 4, 2024

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.