• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Tuesday, May 26, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Nuhu Ribadu Ya Ɗau Hanyar Magance Satar Ɗanyen Mai

Muhammadu Mustapha by Muhammadu Mustapha
August 27, 2023
in Babban Labari
2
Nuhu Ribadu Ya Ɗau Hanyar Magance Satar Ɗanyen Mai

Malam Nuhu Ribadu a bakin aiki

38
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Nuhu Ribadu Ya Ɗau Hanyar Magance Satar Ɗanyen Mai

Daga Muhammadu Mustapha

Related posts

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

May 13, 2026
Asibitoci A Najeriya Ba Su Da Bambanci Da Turakun Dabbobi

Asibitoci A Najeriya Ba Su Da Bambanci Da Turakun Dabbobi

May 9, 2026

A wani yunƙuri na ganin hukuma ta daƙile matsalar satar ɗanyen mai a Nigeria, a jiya Asabar ce Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara A Harkar Tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya jagoranci wani ayari na musamman daga Fadar Shugaban Ƙasa, domin duba cibiyoyin man fetur da iskar gas a garin Owaza da ke Jithar Abia da kuma Odogwa na Karamar Hukumar Etche ta Jihar Ribas.

Kamar yadda jaridar Katsina Times ta ruwaito, Malam Nuhu Ribadu, ya ce har yanzu Nigeria na asarar ganga 400,000 na ɗanyen mai a kullum daga ɓarayin gida da na waje, duk da ƙoƙarin da gwamnati ke yi na kawo ƙarshen  matsalar.

Ya ce ayyukan ɓarayin ɗanyen mai da masu fasa bututun man suna yin illa ga tattalin arzikin ƙasa, wanda kuma haka na daga cikin dalilan da ke haddasa tsadar rayuwa a ƙasar nan.

“Abin takaici ne cewa wasu mutane ƙalilan ne ke sace dukiyarmu, kuma a cikin haka za suke haifar da asara mai muni ga ƙasa ga jama’a.

“Nigeria na da ƙarfin samar da gangar ɗanyen mai miliyan 2 a kullum, amma a halin yanzu muna samar da ƙasa da ganga miliyan 1.6 saboda matsalar masu sata da lalata bututun mai.” In ji Malam Ribadu.

Da yake ƙimanta yawan ɓarnar da ɓarayin ke yi, ya ce: “Muna magana game da ganga 400,000 na ɗanyen mai da ake ɓarnatarwa, da wasu masu aikata laifi da yi wa ƙasa zagon-ƙasa da tattalin arziki ke aikatawa. Dalili ke nan ya sa ba ma samun riba mai yawa.”

Previous Post

RANAR HAUSA TA DUNIYA

Next Post

Bakan Gizo

Related Posts

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano
Babban Labari

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

May 13, 2026
Asibitoci A Najeriya Ba Su Da Bambanci Da Turakun Dabbobi
Babban Labari

Asibitoci A Najeriya Ba Su Da Bambanci Da Turakun Dabbobi

May 9, 2026
Yan ta’addan Daji Kafirai Ne  – Sarkin Musulmi
Babban Labari

Yan ta’addan Daji Kafirai Ne – Sarkin Musulmi

May 8, 2026
Next Post

Bakan Gizo

Comments 2

  1. Yunusa Abdullahi says:
    3 years ago

    Allah Ya taimaka

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Amin Amin. Mun gode, Malam.

      Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

TSOKACINMU NA YAU (19)

TSOKACINMU NA YAU (19)

March 19, 2025
Muhammadu (Saw): Haske Mai Haskakawa

Muhammadu (Saw): Haske Mai Haskakawa

November 21, 2025
Zaɓen gwamna: Mutum 2,318,919 za su yi zaɓe a Imo, 1,833,160 a Kogi, 1,017,613 a Bayelsa, inji INEC

Kasafin N18b: INEC za ta biya ma’aikata 16,000 alawus ɗin su, ba a zaɓen Bayelsa, Imo da Kogi za ta kashe kuɗaɗen ba – Yakubu

November 4, 2023
KUSKUREN MASU JUYIN MULKIN KASAR NIJAR

KUSKUREN MASU JUYIN MULKIN KASAR NIJAR

August 9, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library
  • Sule Lamido’s Theme of Authenticity

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
BUKAR USMAN: The Human Library

BUKAR USMAN: The Human Library

May 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.