• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, July 10, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Wasanni

Wasa Farin Girki: Yau Ake Fara Gasar Kofin Duniya

WASANNI

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 11, 2026
in Wasanni
0
Wasa Farin Girki: Yau Ake Fara Gasar Kofin Duniya

Yau Mexico Zata Goga Da South Africa

7
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Wasa Farin Girki: Yau Ake Fara Gasar Kofin Duniya

Daga Bashir Yahuza Malumfashi
__________
A yau ne aka buɗe Gasar Kofin Duniya ta FIFA 2026, inda mai masaukin baƙi, ƙasar Mexico za ta fafata da South Africa a wasan farko na gasar.

Related posts

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

July 10, 2026
Lionel Messi: Tauraron Da Ya Sauya Tarihin Ƙwallon Ƙafa A Duniya

Lionel Messi: Tauraron Da Ya Sauya Tarihin Ƙwallon Ƙafa A Duniya

July 1, 2026

Wannan wasa mai ɗaukar hankali zai gudana ne a filin wasa na Estadio Azteca da ke birnin Mexico City, wanda ya zama filin wasa na farko a tarihin Kofin Duniya da zai karɓi bakuncin wasan buɗe gasar har sau uku.

Yau Mexico Zata Goga Da South Africa

Dubban magoya baya daga sassa daban-daban na duniya sun hallara domin shaida fara wannan babbar gasa.

A ɓangaren Mexico, ana sa ran manyan ‘yan wasa kamar Raúl Jiménez, Edson Álvarez da Guillermo Ochoa za su taka muhimmiyar rawa wajen jagorantar tawagar zuwa nasara. Ochoa na neman kafa tarihin zama ɗaya daga cikin fitattun ‘yan wasan da suka yi Gasar Kofin Duniya sau da dama, yayin da Jiménez da Álvarez ke daga cikin ginshiƙan ƙungiyar.

A gefe guda kuma, tawagar South Africa na da ƙwararrun ‘yan wasa da ake sa ran za su haskaka, ciki har da Lyle Foster da Teboho Mokoena. Kocin ƙungiyar, Hugo Broos, ya bayyana cewa ‘yan wasansa sun shirya tsaf domin ƙalubalantar Mexico duk da goyon bayan da za ta samu daga dubban magoya bayanta.

Masana ƙwallon ƙafa na hasashen za a ga wasa mai zafi da armashi yayin da kowace ƙasa ke neman fara gasar da ƙafar dama.

Previous Post

Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal

Next Post

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

Related Posts

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana
Wasanni

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

July 10, 2026
Lionel Messi: Tauraron Da Ya Sauya Tarihin Ƙwallon Ƙafa A Duniya
Wasanni

Lionel Messi: Tauraron Da Ya Sauya Tarihin Ƙwallon Ƙafa A Duniya

July 1, 2026
FIFA World Cup 2026: Yau Akwai Gumurzu Tsakanin Brazil Da Morocco
Wasanni

FIFA World Cup 2026: Yau Akwai Gumurzu Tsakanin Brazil Da Morocco

June 13, 2026
Next Post
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun 'Yan Ƙasa A Jihar Filato

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

YAU TAKE SALLAH! BARKA DA SALLAH!

YAU TAKE SALLAH! BARKA DA SALLAH!

June 28, 2023
Buƙatarmu Mu Bunƙasa Rayuwar Mata, Matasa Da Kyautata Muhalli – Gwamnan Jigawa

Gwamna Namadi Ya Ladabtar Da Shugabannin Babban Asibitin Gumel

August 1, 2023
RAMADAN KARIM: 17-1447

RAMADAN KARIM: 17-1447

March 6, 2026
Gwamnan Katsina Ya Raba Ma’aikatar Ilimi Zuwa Gida Uku

Katsina Governor Inaugurates Committees to Distribute Palliative

September 27, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana
  • Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage
  • Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

July 10, 2026
Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

July 9, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.