• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, July 10, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Adabi

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
March 7, 2026
in Adabi
0
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

Bangon littafin tarihin marigayi Injiniya Tukur Tingilin

26
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

Bangon littafin tarihin marigayi Injiniya Tukur Tingilin

__________

Related posts

Maryam ‘Yar Aljanna (2)

Maryam ‘Yar Aljanna (2)

June 22, 2026
Dakta Bukar Usman Zai Gabatar Da Sharhin Littafin Tarihin Al’ummar Lassa

Dakta Bukar Usman Zai Gabatar Da Sharhin Littafin Tarihin Al’ummar Lassa

June 21, 2026

√ Ilimi Ginshiƙin Rayuwa:

Babu shakka ilimi shi ne jagora, gishiri kuma ginshiƙin rayuwa. Ilimi shi ne tubali na farko da ake gina tarbiyyar mutum da shi.

Ƙima da muhimmancin da ke tattare da ilimi ba su da iyaka. Allah (swt) a cikin Alƙur’ani Mai Girma, Suratu Muhammad, aya ta 19 yana cewa: “To ka sani (ka ilmantu) cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah.”

Wannan aya tana nuna cewa ilimi (sanin gaskiya) ya gabaci komai kuma dukkan ilimi yana nan a cikin sanin Allah da kaɗaita shi, shi kaɗai – domin shi ne mahaliccin kowa da komai kuma shi ne mai ilimi na haƙiƙa. Hakan yana nuna darajar ilimi a cikin Musulunci.

Manzon Allah, Muhammadu (saw), Ibini Maja da Tirmizi sun ruwaito a hadisinsa, yana cewa game da ilimi: “Neman ilimi wajibi ne a kan kowane Musulmi (namiji da mace).”

Wannan hadisin ya tabbatar da cewa neman ilimi ba zaɓin rai ba ne, wajibi ne ga duk wani Musulmi. Wannan ke nuna cewa babu wani Musulmi da zai tabbata kuma ya cika Musulmi sai yana da ilimi, domin da ilimi ake sanin Allah, da ilimi ake sanin yadda za a bauta masa. Haka kuma da ilimi ne ake gudanar da dukkan wani al’amari na rayuwa.

Fitaccen ɗan gwagwarmaya, ɗan siyasa kuma mai kishin ɗan Adam, marigayi Nelson Mandela ya bayyana cewa: “Ilimi shi ne makami mafi ƙarfi da ake amfani da shi wajen sauya duniya.” Wannan kalami na Mandela yana nuna cewa da ilimi ake iya kawo sauyi da cigaba a kowanne fanni na rayuwa.

A matsayinsa na malami, mahaifin Tukur ya daɗe da sanin muhimmancin ilimi. Dalili ke nan bai yi wasa ba wajen ɗora shi bisa turbar neman ilimi. Tun da farko, ya fara sanya shi Makarantar Allo ta Malam Yakubu. Daga bisani aka mayar da shi Islamiyya, wacce ke jikin gidan Alhaji Sirajo Sanda Malumfashi. Kamar yadda aka tabbatar, wannan makaranta, ita ce ta farko a tsarin Islamiyya da aka fara kafawa a Unguwar Ƙofar Gardi, Malumfashi. A waɗannan makarantu biyu ne, Tukur ya fara ɗanɗanar garɗin ilimi – Ilimin sanin Allah, wanda shi ne tushe.

__________

Za mu ci gaba, in sha Allah

Previous Post

RAMADAN KARIM: 18-1447

Next Post

RAMADAN KARIM: 19-1447

Related Posts

Maryam ‘Yar Aljanna (2)
Adabi

Maryam ‘Yar Aljanna (2)

June 22, 2026
Dakta Bukar Usman Zai Gabatar Da Sharhin Littafin Tarihin Al’ummar Lassa
Adabi

Dakta Bukar Usman Zai Gabatar Da Sharhin Littafin Tarihin Al’ummar Lassa

June 21, 2026
Maryam ‘Yar Aljanna
Adabi

Maryam ‘Yar Aljanna

June 20, 2026
Next Post
RAMADAN KARIM: 19-1447

RAMADAN KARIM: 19-1447

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Tarihin Ƙungiyar Hamas

Tarihin Ƙungiyar Hamas

October 13, 2023
TSOKACINMU NA YAU – 01

TSOKACINMU NA YAU – 01

March 1, 2025
Nazari, Tsokaci Da Sharhin Littafin Tarkon Mut’a

Nazari, Tsokaci Da Sharhin Littafin Tarkon Mut’a

January 17, 2026
MALAM LAWANTI

MALAM LAWANTI

May 19, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana
  • Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage
  • Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

July 10, 2026
Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

July 9, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.