• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, August 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

ADALCI GA WALIDA

Isa Billami Hadejia by Isa Billami Hadejia
February 23, 2026
in Gizago
0
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

Adalci Ga Walida (01)

46
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

Daga Dr. Isah Billami Hadejia

Related posts

Tsakanin Rarara Da Pantami: Yayin Da Maroƙi Ya Zaci Shi Wani Ƙusa Ne…

August 2, 2026
Ko Yaya Za A Fassara Wannan Kallon?

Ko Yaya Za A Fassara Wannan Kallon?

July 30, 2026
Adalci Ga Walida (01)


__________

Muna miƙa kira na musamman ga Gwamnatin Jihar Jigawa da ta ɗauki matakin gaugawa tare da nuna cikakkiyar kulawa kan zargin da ake yi ga wani jami’in tsaro na farin kaya, IFEANYI, wnda ya sace Walida Abdulhadi da kuma sauya mata addini zuwa KIRISTANCI da cin zarafinta, ba tare da sahalewarta ko na iyayenta ba.

Wannan lamari ya shafi muhimman haƙƙoƙin ɗan Adam da Kundin Tsarin Mulki ya tabbatar da su, musamman ‘yancin kai, ‘yancin addini da kare mutunci da tsaron rayuwar ɗan ƙasa. Saboda haka, muna rokon gwamnati ta tabbatar da:

√ Gudanar da bincike mai zurfi, gaskiya da adalci ba tare da nuna son kai ba.

√ Tabbatar da lafiyar Walida Abdulhadi tare da kare martabarta.

√ Ɗaukar matakan doka da suka dace kan duk wanda aka samu da laifi, gwargwadon abin da doka ta tanada.

√ Mun yi imanin cewa ɗaukar mataki cikin gaugawa zai ƙara tabbatar da cewa gwamnati na tsayawa kan gaskiya, adalci da kare haƙƙin ‘yan ƙasa ba tare da wariya ba.

√ Kare haƙƙin ‘ya mace da mutuncin ɗan Adam ba alheri ba ne kawai, wajibi ne da doka ta shinfiɗa.

√ Yin shirun Gwamnati a kan wannan lamarin, yana nuna gazawa da nuna halayyar ko-in-kula wajen kare martabar ‘ya’yanta.

√ Sakamakon haka, muna sake ƙira da BABBAR MURYA da cewa lallai-lallai Gwamnatin Jihar Jigawa ta amsa koken al’umma a kan matsalar wannan yarinya.
__________
JAMA’A, DON ALLAH A YAƊA WANNAN SAƘO DOMIN YA ISA KUNNUWAN HUKUMOMIN DA SUKA DACE!

Previous Post

RAMADAN KARIM: 06-1447

Next Post

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (1)

Related Posts

Tsakanin Rarara Da Pantami: Yayin Da Maroƙi Ya Zaci Shi Wani Ƙusa Ne…

August 2, 2026
Ko Yaya Za A Fassara Wannan Kallon?
Gizago

Ko Yaya Za A Fassara Wannan Kallon?

July 30, 2026
Saƙon Godiya Da Bangajiya
Gizago

Saƙon Godiya Da Bangajiya

July 22, 2026
Next Post
Tsakure Daga Littafin Fitilar Matasa (1)

FITILAR MATASA - Zannan Galadima (1)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

TARON MALUMFASHI FACEBOOK CONNECT: YUNKURIN BUNƘASA CIGABAN MALUMFASHI DA KEWAYE (1)

TARON MALUMFASHI FACEBOOK CONNECT: YUNKURIN BUNƘASA CIGABAN MALUMFASHI DA KEWAYE (1)

June 11, 2025
Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (11)

Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (11)

April 27, 2026
Nollywood Films: The Descretion of the Muslim North

Nollywood Films: The Descretion of the Muslim North

June 4, 2024
TSAKANIN MALAM PANTAMI DA HASSADAR MALAMAI

TSAKANIN MALAM PANTAMI DA HASSADAR MALAMAI

September 13, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina
  • Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi
  • Zango Local Government Enjoys First-Ever General Hospital

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

August 8, 2026
Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

August 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.