• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, April 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

Ƙungiyar VDM: Kishin Ƙasa Ko Wuce Makaɗi Da Rawa?

TSOKACI

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 26, 2025
in Gizago
0
Ƙungiyar VDM: Kishin Ƙasa Ko Wuce Makaɗi Da Rawa?

Very Dark Man, cikin ɗamara

40
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Ƙungiyar VDM: Kishin Ƙasa Ko Wuce Makaɗi Da Rawa?

Very Dark Man, cikin ɗamara

                            •••••••
A shekaranjiya ne wani hoton Very Dark Man cikin shigar ɗamara irin ta jami’an tsaro ya karaɗe Soshalmidiya. A tare da hoton, wanda na bidiyo ne, an ji shi yana bayyana wasu ƙudurce-ƙudurce na aiwatar da wasu aikace-aikace a faɗin ƙasa.

Related posts

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026

A yayin da yake magana cikin yanayi irin na shugabanni, VDM ya yi kira ga mabiyansa na gaskiya, da aka fi sani da “Ratels” da su shiga wani gagarumin aikin tsaftace muhalli a duk faɗin jihohi 36 na Najeriya, wanda zai fara daga ranar 29 ga Nuwamba, 2025.

A cewarsa, wannan shiri yana da nufin inganta kishin ƙasa, ƙarfafa aikin hidima ga al’umma, tare da samar da muhalli mai tsafta da lafiya ga ‘yan Najeriya.

Ya jaddada cewa wannan aiki na hidima ne na sa kai, inda ya roƙi matasa, ‘yan kasuwa mata da shugabannin al’umma da su haɗa hannu wajen share tituna, gyara magudanun ruwa da kuma zubar da shara ta hanyar da ta dace.

Abin tambaya a nan shi ne, shin me za a kira wannan yunƙuri nasa? Kishin ƙasa ne da nufin kawo gyara ko kuwa wani shiri ne na kafa wata ƙungiya da za ta yi kafaɗa da kafaɗa da gwamnati?

Wasu rahotanni sun bayyana cewa jami’an tsaro sun kama shi a gidansa da ke Abuja. Wataƙila za su bincika ainihin manufarsa ta ɓullo da wannan tsari.
_______________

Previous Post

RANAR MARUBUTAN HAUSA TA DUNIYA: BANA A JIGAYA ZA A YI GANGAMI

Next Post

Governor Radda Builds Nigeria’s Largest Motor Park

Related Posts

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
Gizago

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Najeriya 2027: Matsalolin Da Za Su Iya Wargaza Takarar Obi Da Kwankwaso
Gizago

Najeriya 2027: Matsalolin Da Za Su Iya Wargaza Takarar Obi Da Kwankwaso

March 29, 2026
Next Post
Governor Radda Builds Nigeria’s Largest Motor Park

Governor Radda Builds Nigeria’s Largest Motor Park

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

THE PUNCH EDITORIAL ON BENUE: A FABRICATION IN SEARCH OF A SCAPEGOAT

THE PUNCH EDITORIAL ON BENUE: A FABRICATION IN SEARCH OF A SCAPEGOAT

June 18, 2025
Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

January 14, 2026
RAMADAN KARIM: 07-1447

RAMADAN KARIM: 07-1447

February 24, 2026
Ali Nuhu Ya Shiga Rukunin Fitattun Taurarin Fim 100 Na Afirka

Ali Nuhu Ya Shiga Rukunin Fitattun Taurarin Fim 100 Na Afirka

July 9, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.