• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Mummunar Zanza-Zanga A Ƙasar Nepal

Daga Wakilinmu by Daga Wakilinmu
September 11, 2025
in Labarai
1
Mummunar Zanza-Zanga A Ƙasar Nepal

Masu zanga-zanga a ƙasar Nepal

32
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Mummunar Zanza-Zanga A Ƙasar Nepal

Daga Wakilinmu

Related posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Zanga-zangar ƙasar Nepal

__________

Rahotanni daga ƙasar Nepal sun tabbatar da cewa matasa ‘yan bana-bakwai, waɗanda ake wa laƙabi da “Gen Z” sun gudanar da zanga-zanga mai ƙarfi, inda suka ƙalubalanci gwamnati saboda hauhawar almundahana da dukiyar gwamnati, cin hanci da rashawa da zalunci, rashin ayyukan yi ga matasa da kuma takunkumin da aka sanya wa kafofin sada zumunta; kamar yadda Jaridar The Times of India ta ruwaito.

A sakamakon taɓarɓarewar tsarin mulkin dimokuraɗiyya, wasu ɓangarorin al’umma a ƙasar sun nuna buƙatar a koma tsarin mulkin sarautar gargajiya.

A yayin da zanga-zangar ta yi tsanani, ta haddasa Firaministan Nepal, K.P. Sharma Oli ya yi murabus. Al’amura sun hargitse a birnin Kathmandu. An kuma sabya dokar hana da zirga-zirga a wasu wurare.

An rufe wasu ofisoshi, wasu gine-ginen gwamnati sun ƙone, wasu jama’a sun samu raunuka. Haka kuma an tarwatsa wasu gidajen yari, inda ɗaruruwan fursunoni suka tsere.

Masu sharhi kan al’amuran yau da kullum, musamman a Najeriya sun ja hankalin shugabanni da su tashi tsaye wajen gyara al’amura, domin hana faruwar irin haka a ƙasashensu.
__________

Previous Post

Ibtila’in Ambaliya Ya Cinye Mace Da Goyonta A Zariya

Next Post

SASSANYAN AMINCI (4)

Related Posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina
Labarai

Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

November 22, 2025
Next Post
SASSANYAN AMINCI (4)

SASSANYAN AMINCI (4)

Comments 1

  1. Aliyu Salisu Adamu says:
    4 months ago

    Ma sha Allah Laakuwwata illah billah 😍, muna addu’ar Allah yakawo sanadin faruwar haka a Najeriya.

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

GASAR ƘIRƘIRA: Pharmacist Isa Ya Ci Kyautar Naira Miliyan 10

GASAR ƘIRƘIRA: Pharmacist Isa Ya Ci Kyautar Naira Miliyan 10 Daga Pharm Musa A. Bello

October 29, 2023
ZINATU MATAR GWAMNA (2)

ZINATU MATAR GWAMNA (2)

January 20, 2024
Jinjina Da Yabo Ga Nagartaccen Shugaba: Malam Labiru Musa Ƙafur, mni

Jinjina Da Yabo Ga Nagartaccen Shugaba: Malam Labiru Musa Ƙafur, mni

October 29, 2025
Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

November 22, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.