• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, April 26, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Mummunar Zanza-Zanga A Ƙasar Nepal

Daga Wakilinmu by Daga Wakilinmu
September 11, 2025
in Labarai
1
Mummunar Zanza-Zanga A Ƙasar Nepal

Masu zanga-zanga a ƙasar Nepal

32
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Mummunar Zanza-Zanga A Ƙasar Nepal

Daga Wakilinmu

Related posts

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

April 19, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Zanga-zangar ƙasar Nepal

__________

Rahotanni daga ƙasar Nepal sun tabbatar da cewa matasa ‘yan bana-bakwai, waɗanda ake wa laƙabi da “Gen Z” sun gudanar da zanga-zanga mai ƙarfi, inda suka ƙalubalanci gwamnati saboda hauhawar almundahana da dukiyar gwamnati, cin hanci da rashawa da zalunci, rashin ayyukan yi ga matasa da kuma takunkumin da aka sanya wa kafofin sada zumunta; kamar yadda Jaridar The Times of India ta ruwaito.

A sakamakon taɓarɓarewar tsarin mulkin dimokuraɗiyya, wasu ɓangarorin al’umma a ƙasar sun nuna buƙatar a koma tsarin mulkin sarautar gargajiya.

A yayin da zanga-zangar ta yi tsanani, ta haddasa Firaministan Nepal, K.P. Sharma Oli ya yi murabus. Al’amura sun hargitse a birnin Kathmandu. An kuma sabya dokar hana da zirga-zirga a wasu wurare.

An rufe wasu ofisoshi, wasu gine-ginen gwamnati sun ƙone, wasu jama’a sun samu raunuka. Haka kuma an tarwatsa wasu gidajen yari, inda ɗaruruwan fursunoni suka tsere.

Masu sharhi kan al’amuran yau da kullum, musamman a Najeriya sun ja hankalin shugabanni da su tashi tsaye wajen gyara al’amura, domin hana faruwar irin haka a ƙasashensu.
__________

Previous Post

Ibtila’in Ambaliya Ya Cinye Mace Da Goyonta A Zariya

Next Post

SASSANYAN AMINCI (4)

Related Posts

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi
Labarai

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

April 19, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Labarai

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina
Labarai

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Next Post
SASSANYAN AMINCI (4)

SASSANYAN AMINCI (4)

Comments 1

  1. Aliyu Salisu Adamu says:
    8 months ago

    Ma sha Allah Laakuwwata illah billah 😍, muna addu’ar Allah yakawo sanadin faruwar haka a Najeriya.

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Haramta Koyarwa Da Harshen Uwa: Koma Baya Ko Cigaba?

Haramta Koyarwa Da Harshen Uwa: Koma Baya Ko Cigaba?

November 16, 2025
Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
KISAN MAWAƘI MOHBAD: Darasi Da Jan Hankali G Al’ummar Arewa

KISAN MAWAƘI MOHBAD: Darasi Da Jan Hankali G Al’ummar Arewa

September 22, 2023
Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.