• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, April 18, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Siyasa

JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 15, 2025
in Siyasa
1
JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027

Jonathan da Kwankwaso

72
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026
2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

February 24, 2026
Jonathan da Kwankwaso

 

__________
Wata majiya ta tabbatar mani da cewa, akwai yiwuwar Madugun Kwankwasoyya, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso zai koma Jam’iyyar PDP, inda ake sa ran shi kuma Goodluck Ebele Jonathan zai fito takarar Shugaban Ƙasa a 2027.

Idan haka ta tabbata, ana tsammanin shi Kwankwaso zai yi masa matakaimaki. Ke nan Kudu Shugaban Ƙasa, Arewa Mataimaki. Kudu, Kirista; Arewa, Musulmi.

Inda lissafin yake shi ne: Jonathan zango ɗaya kawai zai yi a mulki, domin ya taɓa yin zango ɗaya a baya. Daga nan kuma sai Kwankwaso ya ci gaba, idan Allah ya amince da haka.

Masu nazarin siyasa suna ganin cewa wannan lissafin mai ɓullewa ne, domin kuwa Jonathan zai iya samun ƙuri’un Kudu da tsoka. Shi kuma Kwankwaso zai taɓuka abin gani sosai a jihohin Arewa.

Haka kuma, Jonathan Kirista ne, shi kuma Kwankwaso Musulmi. Ke nan babu tsegumin cewa wani addini ya danne wani, kamar yadda APC ta yi a 2023.
__________
Jama’ar Allah, yaya kuke ganin wannan shiri?

Previous Post

TARON MALUMFASHI FACEBOOK CONNECT: YUNKURIN BUNKASA MALUMFASHI DA KEWAYE (6)

Next Post

COMMENDATION: Essence of Loyalty to a Principal

Related Posts

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC
Siyasa

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026
2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO
Siyasa

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

February 24, 2026
Komawar Kwankwaso Zuwa APC: Gaba Kura Baya Sayaki
Siyasa

Abubuwan Da Za Su Iya Faruwa Idan Kwankwaso Ya Koma APC

September 28, 2025
Next Post
COMMENDATION: Essence of Loyalty to a Principal

COMMENDATION: Essence of Loyalty to a Principal

Comments 1

  1. Nuraddeen nura says:
    8 months ago

    Gaskiyane wannan mu kokarta muyi abunda ya da ce

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (7)

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (7)

January 9, 2026
Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Dr. Yunusa Zuba- Abuja

Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Dr. Yunusa Zuba- Abuja

August 4, 2023
PROMOTION GALORE: PSC Promotes 5718 Senior Police Officers

PROMOTION GALORE: PSC Promotes 5718 Senior Police Officers

October 12, 2023
Sokoto State: ASATTAHIR Foundation Supports 1000 IDPs, Vulnerables  By Ibrahim Danfulani

Sokoto State: ASATTAHIR Foundation Supports 1000 IDPs, Vulnerables By Ibrahim Danfulani

December 26, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?
  • Mu Ji Tsoron Allah
  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

April 18, 2026
Mu Ji Tsoron Allah

Mu Ji Tsoron Allah

April 17, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.