• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Ɗan Iyan Galadima Ya Zama Shugaban Ƙungiyar Tuntuɓa Ta Arewa

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 19, 2025
in Labarai
0
Ɗan Iyan Galadiman Katsina Emerges Chairman of Arewa Consultative Forum

Daga Hagu, Alhaji Shehu Musa ne tare da sauran muƙarrabansa, a yayin da suke rantsuwar kama aiki

34
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Ɗan Iyan Galadima Ya Zama Shugaban Ƙungiyar Tuntuɓa Ta Arewa

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
A Dama, Alhaji Shehu Musa ne yake musabaha da Barista Ahmad, jim kaɗan da rantsuwar kama aiki

 

A yau ne, Alhamis 23-12-1446 (Hijiriyya), 19-06-2025 (Miladiyya) aka rantsar da Alhaji Shehu Musa Ɗankano a matsayin Shugaban Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (Arewa Consultative Forum) reshen Jihar Katsina.

Alhaji Shehu, wanda shi ne Ɗan Iyan Galadiman Katsina, Lauya (Barista) A. A. Ahmad ne ya rantsar da shi ne tare da sauran muƙarrabansa, bayan nasarar da suka samu a zaɓen da ƙungiyar ta gudanar tun a ranar 12-5-2025.

Da yake gabatar da jawabinsa, jim kaɗan da kammala rantsuwar, sabon shugaban ya ce: “Na nemi haɗin kan sauran shugabanni da mambobin wannan ƙungiya mai albarka, domin samar da ci gaba ga al’ummarmu yadda ya kamata.

“A matsayinmu na ƙungiyar mai alƙibla, za mu yi aiki kafaɗa da kafada wajen samar da ci gaba ga Jihar Katsina da Arewa da ma Najeriya baki ɗaya.” In ji Alhaji Shehu, wanda ƙwararren manomin zamani ne a Arewacin Najeriya.

Da yake miƙa godiya ga ɗaukacin ‘ya’yan ƙungiyar da suka zabe su, Ɗan Iya Shehu ya buƙaci sauran muƙarraban ƙungiyar da aka rantsar, da su ba da haɗin kai, domin ganin sun bunƙasa ƙungiyar da kuma ciyar da ita gaba.

Previous Post

Ɗan Iyan Galadiman Katsina Emerges Chairman of Arewa Consultative Forum

Next Post

ABDU SALA MALUMFASHI: MUN YI RASHIN ƊAN UWA/ABOKI

Related Posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina
Labarai

Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

November 22, 2025
Next Post
ABDU SALA MALUMFASHI: MUN YI RASHIN ƊAN UWA/ABOKI

ABDU SALA MALUMFASHI: MUN YI RASHIN ƊAN UWA/ABOKI

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Ministan Tsaro Janar Christopher Musa: Shawara Da Fatan Alheri

Ministan Tsaro Janar Christopher Musa: Shawara Da Fatan Alheri

December 3, 2025
Philip Chikwuedo Asiodu: A Legacy of Dedication and Service

Philip Chikwuedo Asiodu: A Legacy of Dedication and Service

December 16, 2025
Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata zargin da Peter Obi ya ce ƙaramin kasafin ƙarshen 2023 ba shi da amfani

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Za A Fara Biyan Sabon Tsarin Albashi Daga Afrilu 2024 – Minista

December 3, 2023
Taya Murna Ga Injiniya Muntari Sagir

Taya Murna Ga Injiniya Muntari Sagir

October 24, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.