• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, July 26, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Ɗan Iyan Galadima Ya Zama Shugaban Ƙungiyar Tuntuɓa Ta Arewa

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 19, 2025
in Labarai
0
Ɗan Iyan Galadiman Katsina Emerges Chairman of Arewa Consultative Forum

Daga Hagu, Alhaji Shehu Musa ne tare da sauran muƙarrabansa, a yayin da suke rantsuwar kama aiki

36
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Ɗan Iyan Galadima Ya Zama Shugaban Ƙungiyar Tuntuɓa Ta Arewa

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Rundunar Sojojin Najeriya Ta Karrama Tsofaffin Dakarunta

Rundunar Sojojin Najeriya Ta Karrama Tsofaffin Dakarunta

July 7, 2026
Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

April 19, 2026
A Dama, Alhaji Shehu Musa ne yake musabaha da Barista Ahmad, jim kaɗan da rantsuwar kama aiki

 

A yau ne, Alhamis 23-12-1446 (Hijiriyya), 19-06-2025 (Miladiyya) aka rantsar da Alhaji Shehu Musa Ɗankano a matsayin Shugaban Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (Arewa Consultative Forum) reshen Jihar Katsina.

Alhaji Shehu, wanda shi ne Ɗan Iyan Galadiman Katsina, Lauya (Barista) A. A. Ahmad ne ya rantsar da shi ne tare da sauran muƙarrabansa, bayan nasarar da suka samu a zaɓen da ƙungiyar ta gudanar tun a ranar 12-5-2025.

Da yake gabatar da jawabinsa, jim kaɗan da kammala rantsuwar, sabon shugaban ya ce: “Na nemi haɗin kan sauran shugabanni da mambobin wannan ƙungiya mai albarka, domin samar da ci gaba ga al’ummarmu yadda ya kamata.

“A matsayinmu na ƙungiyar mai alƙibla, za mu yi aiki kafaɗa da kafada wajen samar da ci gaba ga Jihar Katsina da Arewa da ma Najeriya baki ɗaya.” In ji Alhaji Shehu, wanda ƙwararren manomin zamani ne a Arewacin Najeriya.

Da yake miƙa godiya ga ɗaukacin ‘ya’yan ƙungiyar da suka zabe su, Ɗan Iya Shehu ya buƙaci sauran muƙarraban ƙungiyar da aka rantsar, da su ba da haɗin kai, domin ganin sun bunƙasa ƙungiyar da kuma ciyar da ita gaba.

Previous Post

Ɗan Iyan Galadiman Katsina Emerges Chairman of Arewa Consultative Forum

Next Post

ABDU SALA MALUMFASHI: MUN YI RASHIN ƊAN UWA/ABOKI

Related Posts

Rundunar Sojojin Najeriya Ta Karrama Tsofaffin Dakarunta
Labarai

Rundunar Sojojin Najeriya Ta Karrama Tsofaffin Dakarunta

July 7, 2026
Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi
Labarai

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

April 19, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Labarai

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Next Post
ABDU SALA MALUMFASHI: MUN YI RASHIN ƊAN UWA/ABOKI

ABDU SALA MALUMFASHI: MUN YI RASHIN ƊAN UWA/ABOKI

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Ashe Namiji Ɗan Goyo Ne

Ashe Namiji Ɗan Goyo Ne

July 1, 2023
Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
BAKIN JAƁA (6)

BAKIN JAƁA (6)

October 1, 2025
Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda

Matasa Masu Fusata Sun Ƙone Ofishin ’Yan Sanda

June 20, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • General Buratai to Marry Off His Daughter Today
  • Siyasar Gombe Ta Kacame Tsakanin Pantami Da Gwamna Yahaya
  • Saƙon Godiya Da Bangajiya

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

General Buratai to Marry Off His Daughter Today

General Buratai to Marry Off His Daughter Today

July 25, 2026
Siyasar Gombe Ta Kacame Tsakanin Pantami Da Gwamna Yahaya

Siyasar Gombe Ta Kacame Tsakanin Pantami Da Gwamna Yahaya

July 24, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.