• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Tuesday, June 9, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

GWAMNA MALAM DIKKO YA YI RASHIN MAHAIFIYA

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
March 23, 2025
in Babban Labari
0
GWAMNA MALAM DIKKO YA YI RASHIN MAHAIFIYA

Hajiya Safara'u Umar Raɗɗa

97
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

GWAMNA MALAM DIKKO YA YI RASHIN MAHAIFIYA
Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Hajiya Safara’u Umar Raɗɗa

Allah yi yi wa mahaifiyar Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Raɗɗa rasuwa. Hajiya Safara’u ta rasu tana da shekaru 93.

Related posts

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

May 13, 2026
Asibitoci A Najeriya Ba Su Da Bambanci Da Turakun Dabbobi

Asibitoci A Najeriya Ba Su Da Bambanci Da Turakun Dabbobi

May 9, 2026

A wata sanarwa, wacce Babban Sakataren Watsa Labaran Gwamnatin Jihar Katsina, Ibrahim Kaula Mohammed ya sanya wa hannu, an bayyana cewa: “Da cikakken alhini, Gwamnatin Jihar Katsina na sanar da rasuwar Hajiya Safara’u Umaru Baribari, mahaifiyar Gwamna Dikko Umaru Radda.”

Sanarwar ta bayyana cewa, Hajiya Safara’u ta bar duniya daren jiya Asabar (22/09/1446, daidai da 22/03/2025) tana da shekaru 93. Ta kasance mace mai karimci da mutunci, wadda hikimarta ta samo asali daga dogon tarihin rayuwa.

“Baya ga kasancewarta mahaifiyar Gwamna Raɗdɗ, Hajiya Safara’u ta reni shugabanni da jiga-jigan al’umma na tsararraki da dama. Daga cikin ‘ya’yanta akwai Hakimin Raɗɗa na yanzu, Alhaji Kabir Umar Raɗɗa, da kuma Hajiya Hauwa Umar Radda, tsohuwar matar marigayi Shugaba Umaru Musa Yar’adua.

“Gwarzuwa ce ta asalin Fulani, Hajiya Safara’u ta bar gadon nagarta da ya zarce zuwa sauran al’umma, ba iyalanta kaɗai ba. Darajarta ta gaskiya, juriya da hidima ga al’umma za su ci gaba da ba wanzuwa tsawon lokaci.”

A yau Lahadi za a yi jana’izarta, da misalin karfe 4:00 na yamma a garin Raɗɗa, Jihar Katsina.

Muna miƙa ta’aziyyarmu tare da addu’ar Allah Ya ji ƙan Hajiya Safara’u, Ya gafarta mata kuma ya ba ta Jannatul Firdaus.

Previous Post

TSOKACINMU NA YAU (22)

Next Post

TSOKACINMU NA YAU (24)

Related Posts

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano
Babban Labari

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

May 13, 2026
Asibitoci A Najeriya Ba Su Da Bambanci Da Turakun Dabbobi
Babban Labari

Asibitoci A Najeriya Ba Su Da Bambanci Da Turakun Dabbobi

May 9, 2026
Yan ta’addan Daji Kafirai Ne  – Sarkin Musulmi
Babban Labari

Yan ta’addan Daji Kafirai Ne – Sarkin Musulmi

May 8, 2026
Next Post
TSOKACINMU NA YAU (24)

TSOKACINMU NA YAU (24)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

My Takeaways from IBB’s Autobiography

My Takeaways from IBB’s Autobiography

March 18, 2025
The Federal Capital Territory Abuja: The Past, Present and the Future

Babban Birnin Tarayya Abuja: Jiya Da Yau Da Gobe

September 19, 2023
AREWA (A Poem)

AREWA (A Poem)

August 19, 2024
Yaƙi Da Ta’addanci: Gwamnatin Tarayya Za Ta Saka Son Ƙasa A Zukatan Al’umma  – Minista

Yaƙi Da Ta’addanci: Gwamnatin Tarayya Za Ta Saka Son Ƙasa A Zukatan Al’umma  – Minista

December 23, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Sharhin Littafin Tarihin Rayuwar Sule Lamido
  • Illolin Yaɗa Hotuna Da Bidiyon Aika-Aikar ‘Yan Ta’addar Daji
  • Wasu Daga Manyan Ayyukan Sardauna Ga Al’ummar Arewa (1954-1966)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Sharhin Littafin Tarihin Rayuwar Sule Lamido

Sharhin Littafin Tarihin Rayuwar Sule Lamido

June 8, 2026
Illolin Yaɗa Hotuna Da Bidiyon Aika-Aikar ‘Yan Ta’addar Daji

Illolin Yaɗa Hotuna Da Bidiyon Aika-Aikar ‘Yan Ta’addar Daji

June 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.