• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, January 22, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Siyasa

Jigon Ɗan Kwankwasiyya Ya Canja Sheƙa Zuwa APC Daga Muhammad Mustapha

Muhammadu Mustapha by Muhammadu Mustapha
September 28, 2023
in Siyasa
0
Jigon Ɗan Kwankwasiyya Ya Canja Sheƙa Zuwa APC  Daga Muhammad Mustapha

Shugaban APC, Ganduje yana saka wa Dauda Jika hular tambarin Tinubu

114
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Jigon Ɗan Kwankwasiyya Ya Canja Sheƙa Zuwa APC

~~~~~~~

Related posts

Komawar Kwankwaso Zuwa APC: Gaba Kura Baya Sayaki

Abubuwan Da Za Su Iya Faruwa Idan Kwankwaso Ya Koma APC

September 28, 2025
KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

September 22, 2025

Daga Muhammadu Mustapha

Ɗan takarar Gwamnan Jihar Bauchi a zaɓen da ya gabata, jigon ɗan Kwankwasiyya a ƙarƙashin Jam’iyyar NNPP, Haliru Dauda Jika ya canja sheƙa zuwa Jam’iyyar APC, kamar yadda jaridar Legit Hausa ta ruwaito.

A yayin bikin canja sheƙar, Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje ne ya amshi Dauda Jika a ofishin jam’iyyar ta APC a Abuja, a jiya Laraba (28-9-2023).

Da yake jawabi, Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa shawarar da Jika ya yanke ta komawa jam’iyya mai mulki tare da ƙungiyarsa a matsayin matakin da ya dace.

A jawabin nasa, Ganduje ya ce “Sanata Kwankwaso ba zai taɓa zama Shugaban Ƙasa asa ba.”

Ya ƙara da cewa, Dauda Jika ya gane cewa jam’iyyar ‘yan Kwankwasiyya ta NNPP mayaudariya ce kuma maciya amana.

A yayin bikin canjin sheƙar, Ganduje ya cire jigon Kwankwasiyyar na Jihar Bauchi jar hula ta Kwankwasiyya sannan ya maye gurbinta da hula mai ɗauke da tambarin Tinubu.

“Ya dawo jam’iyyar da ke da ci gaba da kuma mai da hankali idan muka kalli daga inda ya fito. Ya fito ne daga jam’iyyar da a baya ta kasance mai mutunci da ake ganin girmanta amma daga baya ƙungiyar Kwankwasiyya ta yi awon gaba da ita tare da gurɓata ta.

“Mun yi farin ciki da ganin cewa ainahin Jam’iyyar NNPP na gaskiya ta fara ƙwace matsayinta tare da tarwatsa ƙungiyar Kwankwasiyya da yin watsi da ita gaba ɗaya.”
~~~~~~~

Previous Post

Wike Sent Heads of FCT Agencies, Parastatals Packing

Next Post

MAGAJI GALADIMA: Yau Ne Maulidin Magayaƙin Kano

Related Posts

Komawar Kwankwaso Zuwa APC: Gaba Kura Baya Sayaki
Siyasa

Abubuwan Da Za Su Iya Faruwa Idan Kwankwaso Ya Koma APC

September 28, 2025
KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC
Siyasa

KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

September 22, 2025
JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027
Siyasa

JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027

August 15, 2025
Next Post
MAGAJI GALADIMA: Yau Ne Maulidin Magayaƙin Kano

MAGAJI GALADIMA: Yau Ne Maulidin Magayaƙin Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

EFCC Ta Kai Farmaki Jihar Katsina

EFCC Ta Kai Farmaki Jihar Katsina

June 9, 2023
MUHAMMADU (SAW)

MUHAMMADU (SAW)

October 3, 2025
Namu Ya Samu: Kira Da Shawara Ga DCG Abdulbasir Hamisu

Namu Ya Samu: Kira Da Shawara Ga DCG Abdulbasir Hamisu

August 5, 2023
TSOKACINMU NA YAU (20)

TSOKACINMU NA YAU (20)

March 20, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (1)
  • Cikar Shekaru 83 A Duniya: Ranar Da Na Ga Zumunci Da Fatan Alheri Daga Masoya
  • Nazari, Tsokaci Da Sharhin Littafin Tarkon Mut’a

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (1)

Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (1)

January 21, 2026
My 83rd Birthday and the Kindred Spirit

Cikar Shekaru 83 A Duniya: Ranar Da Na Ga Zumunci Da Fatan Alheri Daga Masoya

January 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.