• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Tuesday, May 26, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Siyasa

Jigon Ɗan Kwankwasiyya Ya Canja Sheƙa Zuwa APC Daga Muhammad Mustapha

Muhammadu Mustapha by Muhammadu Mustapha
September 28, 2023
in Siyasa
0
Jigon Ɗan Kwankwasiyya Ya Canja Sheƙa Zuwa APC  Daga Muhammad Mustapha

Shugaban APC, Ganduje yana saka wa Dauda Jika hular tambarin Tinubu

115
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Jigon Ɗan Kwankwasiyya Ya Canja Sheƙa Zuwa APC

~~~~~~~

Related posts

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026

Daga Muhammadu Mustapha

Ɗan takarar Gwamnan Jihar Bauchi a zaɓen da ya gabata, jigon ɗan Kwankwasiyya a ƙarƙashin Jam’iyyar NNPP, Haliru Dauda Jika ya canja sheƙa zuwa Jam’iyyar APC, kamar yadda jaridar Legit Hausa ta ruwaito.

A yayin bikin canja sheƙar, Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje ne ya amshi Dauda Jika a ofishin jam’iyyar ta APC a Abuja, a jiya Laraba (28-9-2023).

Da yake jawabi, Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa shawarar da Jika ya yanke ta komawa jam’iyya mai mulki tare da ƙungiyarsa a matsayin matakin da ya dace.

A jawabin nasa, Ganduje ya ce “Sanata Kwankwaso ba zai taɓa zama Shugaban Ƙasa asa ba.”

Ya ƙara da cewa, Dauda Jika ya gane cewa jam’iyyar ‘yan Kwankwasiyya ta NNPP mayaudariya ce kuma maciya amana.

A yayin bikin canjin sheƙar, Ganduje ya cire jigon Kwankwasiyyar na Jihar Bauchi jar hula ta Kwankwasiyya sannan ya maye gurbinta da hula mai ɗauke da tambarin Tinubu.

“Ya dawo jam’iyyar da ke da ci gaba da kuma mai da hankali idan muka kalli daga inda ya fito. Ya fito ne daga jam’iyyar da a baya ta kasance mai mutunci da ake ganin girmanta amma daga baya ƙungiyar Kwankwasiyya ta yi awon gaba da ita tare da gurɓata ta.

“Mun yi farin ciki da ganin cewa ainahin Jam’iyyar NNPP na gaskiya ta fara ƙwace matsayinta tare da tarwatsa ƙungiyar Kwankwasiyya da yin watsi da ita gaba ɗaya.”
~~~~~~~

Previous Post

Wike Sent Heads of FCT Agencies, Parastatals Packing

Next Post

MAGAJI GALADIMA: Yau Ne Maulidin Magayaƙin Kano

Related Posts

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
Siyasa

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC
Siyasa

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

April 9, 2026
2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO
Siyasa

2027: SABUWAR GUGUWAR SAUYIN SIYASA A KANO

February 24, 2026
Next Post
MAGAJI GALADIMA: Yau Ne Maulidin Magayaƙin Kano

MAGAJI GALADIMA: Yau Ne Maulidin Magayaƙin Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Hafsat Nasir Umar: ‘Yar Jaridar Da Ba Ta San Kasala Ba

Hafsat Nasir Umar: ‘Yar Jaridar Da Ba Ta San Kasala Ba

July 2, 2023
An Kafa Gidauniyar Danbarno

An Kafa Gidauniyar Danbarno

June 30, 2023
Shin Wai Akwai So? (1)

Shin Wai Akwai So? (1)

June 5, 2025
BAKIN JAƁA (2) (Labarin Cin Amana)

BAKIN JAƁA (2) (Labarin Cin Amana)

September 2, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library
  • Sule Lamido’s Theme of Authenticity

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
BUKAR USMAN: The Human Library

BUKAR USMAN: The Human Library

May 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.