• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, April 18, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

An Kafa Gidauniyar Danbarno

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 30, 2023
in Babban Labari
0
An Kafa Gidauniyar Danbarno

Marigayi Auwal G. Ɗanbarno

108
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Marubutan Hausa sun kafa gidauniya domin tallafa wa iyalan marigayi Auwal Garba Ɗanbarno, wanda Allah Ya amshi ransa a kwanakin baya, a sanadiyyar haɗarin mota.

A saƙon marubutan, suna cewa:

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026

“Haƙiƙa ba gatan da za mu yi masa da tabbatar da muna ƙaunar sa sai ta addu’a da ƙoƙarin haɗa kwabo da ɗari don tallafa wa iyalinsa  da mahaifansa da ya bari.

“An tattauna sosai kuma an tsayar da shawarar a yi ƙoƙarin yin gidauniyar da za a tallafa wa marayunsa da ya bari don hidimar yau da gobe. An kafa kwamiti a cikin marubuta da makusantansa, an kuma aminta da in aka tara abin da aka samu za a yi amfani da shi gun tallafin karatun ƙananan yara goma day a bari. Idan kuma an samu isassun kuɗi, a ba matansa jari don fara sana’ar gida don rage wahalar ciyarwa da sauran lalurori.

“Allah ya karɓi ransa a lokacin da duk nauyin mahaifansa, uwa da uba da na matansa biyu da yaransa goma, har na marayu biyar da yake riƙo.

“Muna roƙon don Allah bayin Allah ku taimaka komai kanƙantarsa, daga mai ɗari har miliyan, komai Allah Ya hore, don nuna masa ƙauna da jin daɗin halayensa na alheri da kowa ya shaida. Don Allah bayin Allah a taimaka.

“Ga mai son taimako don Allah a saka a asusun banki kamar haka:

Account Name: Rahma Abdulmajid Sherif.
Account Number: 2080944326.
Bank: United Bank For Africa (UBA).

Allah Ya ba da ikon taimakawa, alfarmar Annabi Muhammadu (saw).

Allah Ya ji ƙan waɗanda suka riga mu gidan gaskiya, Ya dauwamar da su a Aljanna firdausi. Allah kuma Ya saka wa waɗanda suka taimaka Ya sa ya zame musu silar ɗaukaka da buɗi.

Previous Post

Gwamna Abba: Kai Ɗalibai Karatu Waje Ɓarnar Kuɗi Ce ko

Next Post

Dokta Ɗanjuma Ya Tallafa Wa Mabuƙata Da Naira Miliyan 22

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
Dokta Ɗanjuma Ya Tallafa Wa Mabuƙata Da Naira Miliyan 22

Dokta Ɗanjuma Ya Tallafa Wa Mabuƙata Da Naira Miliyan 22

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Gidauniyar Bukar Usman Ta Tallafa Wa Hausawan Togo Da Littattafan Hausa

Gidauniyar Bukar Usman Ta Tallafa Wa Hausawan Togo Da Littattafan Hausa

August 2, 2023
MANYAN MATA: Fim Ɗin Da Ya Nazarto Matsalolin Rayuwar Malam Bahaushe

MANYAN MATA: Fim Ɗin Da Ya Nazarto Matsalolin Rayuwar Malam Bahaushe

June 24, 2024
Attajiran Arewa Ku Zuba Jari A Arewa

Attajiran Arewa Ku Zuba Jari A Arewa

June 8, 2023
RAHMA ABDULMAJID: Marubutan Hausa Sun Samu Wakilci A Gwamnatin Tinubu

RAHMA ABDULMAJID: Marubutan Hausa Sun Samu Wakilci A Gwamnatin Tinubu

September 11, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?
  • Mu Ji Tsoron Allah
  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

April 18, 2026
Mu Ji Tsoron Allah

Mu Ji Tsoron Allah

April 17, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.