• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Kwamishina Saulawa Jajirtacce Ne – Dr. Bala Nuhu

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 10, 2023
in Labarai
0
Kwamishina Saulawa Jajirtacce Ne – Dr. Bala Nuhu

Dr. Bishir Gambo Saulawa

34
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend
A dama, Dr. Bala Nuhu Kankiya ne tare da Kwamishina Bishir Gambo Saulawa

Kwamishina Saulawa Jajirtacce Ne – Dr. Bala Nuhu

Shugaban Hukumar Yaƙi Da Ƙanjamau ta Jihar Katsina (KATSACA), Dokta Bala Nuhu, Sadaukin Kankiya ya bayyana cewa Kwamishinan Lafiya na Jihar Katsina, Dokta Bishir Gambo Saulawa mutum ne jajirtacce kuma mai kishin yi wa al’umma aiki.

Related posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026

Dokta Nuhu ya bayyana haka ne a jiya Laraba, a yayin wata ziyarar taya murna da ya jagoranci ayarin ma’aikatarsa suka kai wa sabon Kwamishinan na Ma’aikatar Lafiya, a ofishinsa da ke cikin Babbar Sakatariyar Jihar Katsina.

A yayin da yake gabatar da jawabinsa, Sadaukin na Kankiya ya ce, “mun kawo wannan ziyara ce domin taya ka murna, a kan wannan sabon muƙami da aka ba ka. Muna da tabbacin cewa Hukumar Lafiya a Jihar Katsina ta samu jajirtacce n shugaba, wanda zai yi aiki tuƙuru wajen ganin fannin lafiya ya ci gaba a Jihar Katsina.

Ya yi amfani da wannan ziyara kuma ya gatabatar da wasu buƙatu da suka shafi hukumar tasa ta yaƙi da cutar ƙanjamau (AIDS), domin inganta ayyukanta.

A nasa ɓangaren, da yake mayar da jawabi, sabon Kwamisinan na Lafiya, Dokta Saulawa ya yi farin ciki da wannan ziyara da hukumar ta kawo masa tare da ba su tabbacin cewa za a duba waɗannan buƙatu nasu, domin ci gaban harkar lafiya a wanan jjha.

Ya kuma yaba da ayyukan shugaban hukumar, bisa irin abubuwan ci gaba da hukumar take yi ƙarƙashinsa. Ya kuma yi addu’ar Allah Ya mayar da su gida lafiya.

Previous Post

KUSKUREN MASU JUYIN MULKIN KASAR NIJAR

Next Post

Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madallah

Related Posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina
Labarai

Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

November 22, 2025
Next Post
Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madallah

Huɗubar Jumu'a A Taƙaice Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madallah

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Gasar Kano-2024: Nasarar Da Na Samu Ta Canja Mani Tunani Game Da Rubutu – Zakariyya

Gasar Kano-2024: Nasarar Da Na Samu Ta Canja Mani Tunani Game Da Rubutu – Zakariyya

January 8, 2025
Ashe Shaikh Jafar Mahmud Adam Bai Mutu Ba?

Ashe Shaikh Jafar Mahmud Adam Bai Mutu Ba?

May 29, 2023

April 15, 2024
Saura Ƙiris Kwankwaso Da Ganduje Su Dambace A Gaban Tinubu

Saura Ƙiris Kwankwaso Da Ganduje Su Dambace A Gaban Tinubu

June 10, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.