• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Tuesday, August 25, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Addini

Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Dr. Yunusa Zuba- Abuja

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 4, 2023
in Addini
0
Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Dr. Yunusa Zuba- Abuja

Zuma Rock da Haɗari. © Bashir Yahuza Malumfashi

33
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Dr. Yunusa Zuba-Abuja

A yau Juma’a, 17-01-1445 (Hijriyya), 04-08-2023, Limamin Masallacin Dokta Yunusa da ke garin Zuba, Babban Birnin Tarayya Abuja, Liman ya buɗe huɗubarsa da basmala da godiya ga Allah da salati da sallama ga Manzon Allah, Sallallahu alaihi Wasallam.

Related posts

Extremism, Laxity and Moderation in Islam

Musulunci Ba Addinin Tsauri Ko Sakaci Ba Ne…

August 21, 2026
Al’amuran Tsaro: Musulmin Duniya Sun Taru A Abuja

Al’amuran Tsaro: Musulmin Duniya Sun Taru A Abuja

August 12, 2026

Maudu’in huɗubar ya karkata ne zuwa ga yanayin ƙunci da wahala da talauci da tsananin rayuwa da al’umma ke ciki. Malam ya jawo hankalin al’umma da mu fahimci yanayin da ake ciki na tsadar rayuwa, inda wasu ke kwana da yunwa kuma su tashi da yunwa. Mutane na fuskantar barazanar talauci. Ga marasa lafiya kuma ba su da abin sayen magani.

Malam ya buƙaci al’umma da mu kasance masu taimakon juna. Ya ce kowa ya kalli na kusa da shi, ya taimaka wa wanda yake da buƙata da abin da Allah Ya hore masa, komai ƙanƙantarsa.

Malam Ya ce akwai fa’ida sosai a taimakon mabuƙaci. Mu kasance masu ƙoƙarin yaye wa ‘yan uwanmu wata damuwa da suke ciki. Kuma mu sani, duk wanda ya cire wa ɗan uwansa wata damuwa, shi ma Allah zai cire masa tasa damuwar, duniya da lahira.

Malam ya nemi da mu kasance ‘yan uwan juna, mu kare haƙƙoƙin juna. Ya ce Musulmi ɗan uwan Musulmi ne, a lokacin da yake raye da kuma bayan mutuwarsa. A lokacin da yake raye, yana da haƙƙin ka kula da shi, ka taimake shi a lokacin da yake buƙatar taimako. A lokacin da ya mutu kuwa, yana da haƙƙin ka yi masa addu’a.

Malam ya kawo hadisin da ke ƙarfafa muhimmancin taimakon juna, wanda ke cewa lallai Allah yana taimakon bawa, madamar bawa yana taimakon ɗan uwansa.

“Duk wanda ke son dacewa a duniya da lahira, to ya lizimci taimakon ɗan uwansa. Don haka mawadata su taimaka wa mabuƙata, Allah zai taimake su.

Malam Ya rufe huɗubarsa da addu’a, Allah Ya kawo mana sauƙi, Ya ba mu damina mai albarka.

Amin summa Amin!

Previous Post

Madakin Zazzau Ya Sauka Daga Muƙaminsa Na Hakimin Basawa

Next Post

Tinubu Ya Ƙwace Muƙamin Minista Daga Maryam Shatty

Related Posts

Extremism, Laxity and Moderation in Islam
Addini

Musulunci Ba Addinin Tsauri Ko Sakaci Ba Ne…

August 21, 2026
Al’amuran Tsaro: Musulmin Duniya Sun Taru A Abuja
Addini

Al’amuran Tsaro: Musulmin Duniya Sun Taru A Abuja

August 12, 2026
BARKA DA SABUWAR SHEKARAR MUSULUNCI 1448 HIJIRIYYA
Addini

BARKA DA SABUWAR SHEKARAR MUSULUNCI 1448 HIJIRIYYA

June 16, 2026
Next Post
Tinubu Ya Ƙwace Muƙamin Minista Daga Maryam Shatty

Tinubu Ya Ƙwace Muƙamin Minista Daga Maryam Shatty

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

A Case For Local Police

A Case For Local Police

May 14, 2025

An Samu Gawar Jami’in Kwastam A Ɗakin Otel Da Mata Uku A Katsina

October 16, 2025
Neman Hanyar Gaskiya A Addini

Neman Hanyar Gaskiya A Addini

October 17, 2025
Taya Murna Ga Manaja Isma’il A. Sanda

Taya Murna Ga Manaja Isma’il A. Sanda

October 16, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Katsina A Makon Jiya (17-23-08-2026)
  • Professor Bello Sa’idu: The Demise of a Literary Icon
  • Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Katsina A Makon Jiya (17-23-08-2026)

Katsina A Makon Jiya (17-23-08-2026)

August 24, 2026
Professor Bello Sa’idu: The Demise of a Literary Icon

Professor Bello Sa’idu: The Demise of a Literary Icon

August 23, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.