• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, April 26, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Gwamnan Katsina Ya Raba Ma’aikatar Ilimi Zuwa Gida Uku

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 1, 2023
in Babban Labari
1
Gwamnan Katsina Ya Raba Ma’aikatar Ilimi Zuwa Gida Uku

Gov. Malam Dikko Umar Radda

87
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Gwamnan Katsina Ya Raba Ma’aikatar Ilimi Zuwa Gida Uku

A ƙoƙarinsa na bunƙasawa da farfaɗo da darajar ili cemi a Jihar Katsina, Gwamna Malam Dikko Umar Raɗɗa ya raba Ma’aikatar Ilmi ta jihar zuwa gida uku.

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026

Wannan bayani yana ƙunshe ne a wata takardar manema labarai da ta fito daga ofishin Ibrahim Kaula Mohammed, Jami’in Watsa Labarai na Gwamnan.

Baya ga Ma’aikatar Ilimi, sauran ma’aikatun biyu da za a ƙirƙiro su ne, Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi, Ƙere-Ƙere Da Koyar Da Sana’o’in Hannu da kuma Ma’aikatar Kula Da Ilimin Firamare Da Sakandare.

Gwamna Raɗɗa ya tabbatar da haka a yayin da yake amsar baƙuncin shugabannin Jami’ar Umaru Musa ‘Yar-Adua, bisa jagorancin Shugabanta Farfesa Shehu Salihu Mohammed da suka kai wa Gwamnan ziyarar girmamawa.

Gwamnan ya ce an ɗauki wannan mataki ne da kyakkyawar niyya, da nufin inganta ilimi mai zurfi, wanda ke da matuƙar muhimmanci. Don haka ya ce, an raba ma’aikatun ne domin kawo sauƙi a gudanar da harkokin ilimi a jihar cikin inganci.

Gwamna Dikko ya yaba wa Farfesa Salihu da kuma sauran shugabannin gudanarwa, ta yadda suke tafiyar da harkokin jami’ar. Haka kuma ya yaba da kyakkyawar dangantakar da take tsakanin jami’ar da Gwamnatin Jihar Katsina.

Gwamnan ya tunatar da da cewa an kafa jami’ar ce bisa ingantaccen ginshiƙi, don haka ya buƙaci shugabannin da su yi aiki tuƙuru, domin dawo da martabar jami’ar, ta hanyar ɗaukar ƙwararrun malamai da ma’aikata haziƙai.

“Na shiga damuwa da na samu labarin cewa akwai wasu makarantu a jihar nan, inda wasu malamai ke koyar da ɗalibansu ta amfani da harshen Hausa. Wannan gaskiya abin takaici da abin kunya ne. Daga yanzu ba za mu lamunci haka ba.

“A matsayin gwamnatinmu mai kulawa, a shirye muke mu tabbatar da cewa dukkan manyan makarantunmu suna yaye ingantattun ɗalibai da za su yi gogayya da na ko’ina a faɗin duniya,” in ji Gwamna Raɗɗa.

Gwamna kuma ya jaddada albishir da cewa gwamnatin jihar za ta ci gaba da haɗa hannu da Jami’ar Umaru Musa’ Yar-Adua, domin samar da ingantaccen ilimi abin koyi ga sauran Jihohin ƙasar nan.

Previous Post

Gwamna Namadi Ya Ladabtar Da Shugabannin Babban Asibitin Gumel

Next Post

An Yi Gangamin Addu’o’in Godiya Ga Allah A Katsina

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
An Yi Gangamin Addu’o’in Godiya Ga Allah A Katsina

An Yi Gangamin Addu'o'in Godiya Ga Allah A Katsina

Comments 1

  1. Nasir Abdullahi says:
    3 years ago

    Ma Sha Allah

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

GIRO ALLAH KYAUTA MAKWANCI

GIRO ALLAH KYAUTA MAKWANCI

September 6, 2023
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
Abin Lura Game Da Bazuwar ‘Yan Kasuwar Sola Da Janareta A Najeriya

Abin Lura Game Da Bazuwar ‘Yan Kasuwar Sola Da Janareta A Najeriya

October 23, 2025
An Ƙarfafa Ƙawance Tsakanin Jigawa Da Zinder

Ambaliya: Gwamnan Jigawa Ya Nemi Tallafin Bankin Duniya

July 8, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.