• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, March 5, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

An Yi Gangamin Addu’o’in Godiya Ga Allah A Katsina

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 1, 2023
in Labarai
0
An Yi Gangamin Addu’o’in Godiya Ga Allah A Katsina
51
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

An Yi Gangamin Addu’o’in Godiya Ga Allah A Katsina

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya halarci taron addu’o’in godiya ga Maɗaukakin Sarki Allah bisa ni’imomin da Ya yi wa jihar.

Related posts

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026

An dai ware ranar 1 ga Agustan kowace shekara domin godiya ga Allah (‘Yaumush-shukr’) bisa ɗimbin ni’imomin da Allah Ya huwace wa Jihar Katsina.

Daga cikin waɗanda suka halarci taron addu’o’in na musamman har da tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari da ƙarin wasu muhimman mutane.

Taron addu’o’in godiya ga Maɗaukakin Sarki Allah ya gudana ne a Masallacin Juma’a na Othman Bn Fodio, Modoji, Katsina.

Tun da farko dai, Gwamnatin Jihar Katsina ce, a shekarar 2019 ta ƙirƙiro wannan taron addu’o’i, domin murnar haɗe masarautun Katsina da Daura, aka samar da lardi ɗaya da kuma godiya ga Allah bisa irin ni’imomin da Allah Ya yi wa jihar ta fuskoki da daban-daban.

Da yake jawabi a yayin taron, Gwamna Dikko ya ce ya zama wajibi a gode wa Allah Maɗaukakin Sarki bisa tarin ni’imomin da Ya yi wa Jihar Katsina, musamman albarkatun ƙasar noma mai inganci da kuma mutanen da ke kishin jihar.

Previous Post

Gwamnan Katsina Ya Raba Ma’aikatar Ilimi Zuwa Gida Uku

Next Post

Gidauniyar Bukar Usman Ta Tallafa Wa Hausawan Togo Da Littattafan Hausa

Related Posts

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina
Labarai

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Next Post
Gidauniyar Bukar Usman Ta Tallafa Wa Hausawan Togo Da Littattafan Hausa

Gidauniyar Bukar Usman Ta Tallafa Wa Hausawan Togo Da Littattafan Hausa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

CONGRATULATIONS TO ESTEEMED VC FUDMA: PROF. AMINU ADO KAFUR

CONGRATULATIONS TO ESTEEMED VC FUDMA: PROF. AMINU ADO KAFUR

May 19, 2025
‘Yan Arewa Na Gina Matatun Mai ‘Yan Kudu Na Gina Matatun Giya – Reno Omokri

‘Yan Arewa Na Gina Matatun Mai ‘Yan Kudu Na Gina Matatun Giya – Reno Omokri

May 29, 2023
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Ƙafur Jihar Katsina

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Ƙafur Jihar Katsina

February 8, 2026
Aure Sunnar Ma’aiki: Taya Murna Ga Uba Nagari Shehu Musa Sarkin Ƙofa

Aure Sunnar Ma’aiki: Taya Murna Ga Uba Nagari Shehu Musa Sarkin Ƙofa

October 26, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)
  • RAMADAN KARIM: 16-1447
  • Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (7)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 16-1447

Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)

March 5, 2026
RAMADAN KARIM: 16-1447

RAMADAN KARIM: 16-1447

March 5, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.