Gizagawa Sun Yi Rashi A Katsina
Allah Ya yi wa mahaifin tsohon Shugaban Riƙo Na Kungiyar Gizago ta Najeriya, Reshen Jihar Katsina, Alhaji Hamza rasuwa.
Domin taya shi addu’a da gaisuwa, ga lambar wayar Alhaji Hamza (08035886413).
A madadin ɗaukacin Gizagawan Najeriya, Taskar Gizago na addu’ar Allah Ya ji ƙan shi, Ya sa ya huta. Mu kuma da muka rage, Allah Ya sa mu cika da imani, idan lokacinmu ya zo.













