• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, March 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Gidauniyar Qatar Foundation Za Ta Gina Katafariyar Makaranta A Jigawa

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 7, 2023
in Labarai
0
Gidauniyar Qatar Foundation Za Ta Gina Katafariyar Makaranta A Jigawa

Gwamna Namadi tare da Shugaban Gidauniyar Qatar

66
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Garba Al-Hadejawy

Gidauniyar Qatar Foundation Za Ta Gina Katafariyar Makarantar Zamani A Jigawa

Related posts

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026

Mai girma Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi FCA, ya Kai ziyara ofishin Gidauniyar Qatar Foundation, a ofishinta da ke Babban Birnin Tarayya, Abuja.

Gidauniyar wadda mallakin ƙasar Larabawa ta Qatar ce, tana gudanar da ayyukan ci gaba a ƙasashen duniya, da suka shafi fannin Ilimi, lafiya, addini da sauransu.

Gwamnan ya kai wannan ziyara ce domin sada zumunci da kuma gode wa wannan gudauniya a kan irin ayyukan taimako da take yi. Sannan ya buƙaci da ta faɗaɗa ayyukanta har zuwa Jihar Jigawa.

Nan take shugaban Gidauniyar reshen Najeriya, a yayin mayar da jawabi ya nuna jin daɗin ziyarar da Gwamnan ya kai masa, sannan ya yi alƙawarin faɗaɗa ayyukansu da kuma samar da katafariyar makaranta (Mega school) tare da babban masallaci a haɗe.

A lokacin ziyarar, Gwamnan ya samu rakiyar Shugaban Hukumar Samar Da Ayyuka ta Jihar Jigawa; Dokta Habeeb Ubale, Babban Sakataren Watsa Labarai, Malam Hamisu Gumel da sauransu.

Previous Post

Tun Asali Jami’ar Gwamnatin Tarayya Ta Malumfashi Ce

Next Post

Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

Related Posts

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina
Labarai

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Next Post
Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026
Honorary Doctorate Degree to T.Y. Buratai and Orodje of Okpe Kingdom: An Acceptance Speech

Honorary Doctorate Degree to T.Y. Buratai and Orodje of Okpe Kingdom: An Acceptance Speech

November 5, 2023
Ya Kamata Marubuta Mu Karkata Alƙalaminmu Ga Matsalolin Al’umma

Ya Kamata Marubuta Mu Karkata Alƙalaminmu Ga Matsalolin Al’umma

May 26, 2025
A Harkar Rubutu: Na Fi Fuskantar Matsala Daga Mata – Uwa Idris

A Harkar Rubutu: Na Fi Fuskantar Matsala Daga Mata – Uwa Idris

July 4, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • RAMADAN KARIM: 19-1447
  • FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
  • RAMADAN KARIM: 18-1447

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 19-1447

RAMADAN KARIM: 19-1447

March 8, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.