• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

RAHMA ABDULMAJID: Marubutan Hausa Sun Samu Wakilci A Gwamnatin Tinubu

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 11, 2023
in Labarai
0
RAHMA ABDULMAJID: Marubutan Hausa Sun Samu Wakilci A Gwamnatin Tinubu

Rahma Abdulmajid

81
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

RAHMA ABDULMAJID: Marubutan Hausa Sun Samu Wakilci A Gwamnatin Tinubu

~~~~~~~
Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya naɗa Malama Rahma Abdulmajid muƙamin Mataimakiya A Fannin Watsa Labarai

Rahma Abdulmajid tare da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu

.

Related posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026

Rahma dai tana ɗaya daga cikin manyan marubutan Hausa kuma ta yi fice wajen wayar da kan al’umma, musamman ta yi kira domin kare martabar mata.

Jim kaɗan da samun labarin naɗin nata, Marubuta, musamman na ƙasar Hausa sun yi ta taya ta murna tare da addu’o’i na musamman, saboda a ganin su, sun samu wacce za ta wakilce su a Gwamnatin Tinubu.

Aminiyarta, Jarumar Kaduna, Zainab Muhammad Ahmad, ba ta ɓata lokaci ba, ta shiga murna. Ta shiga shafinta na Facebook ta rubuta cewa:

“A sukwane na shigo Facebook saboda murnar mun samu mulki. Alhamdu lillah, ‘yar uwa Ramu Rahma Abdulmajid ta zama PA ta Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tunibu. Maji daɗin Olule ta tabbata. Allah Ya sanya alheri da albarka. Allah Ya sa a fara lafiya a gama lafiya.”

Ita kuwa marubuciya Zuwaira Dauda Kolo, dogon sharhi ta yi, tare da taya murna ga Rahma. Ga abin da ta rubuta a shafin nata na Facebook:

“Tabbas bana ana yi wa marubuta gwalagwalan muƙaman da hankali bai kai wajen ba. Jiya da yau duniyar marubuta na cike da farin ciki goma da ashirin, na yadda ake ta gwangwaje su da manyan kujerun da aka san lallai sun cancanci zama wajan. A yau ma ga dai mai girma Shugaban Ƙasa ya yi abin da ya dace wajan zaɓo Shugaba Rahma Abdulmajid da ɗora ta inda ta dace.

Shugaba dai ta ko’ina ba ta taushe hannunta, don haka ku shirya ganin canji…

Ina taya ki murna Shugaba Rahama Abdulmajid. Tabbas mace mutum ce, Allah Ya ba ki ikon sauke nauyin da aka ɗora maki, Ya sa a fara lafiya, a gama lafiya.”
~~~~~~~

 

 

 

 

 

 

Previous Post

Maiwada Dammallam Greets Governor Radda at 54

Next Post

Nasarar Shari’ar Zaɓe: Ya Kamata Mu Mara Wa Shugaba Tinubu Baya – Janar Buratai

Related Posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina
Labarai

Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

November 22, 2025
Next Post
Nasarar Shari’ar Zaɓe: Ya Kamata Mu Mara Wa Shugaba Tinubu Baya – Janar Buratai

Nasarar Shari'ar Zaɓe: Ya Kamata Mu Mara Wa Shugaba Tinubu Baya - Janar Buratai

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Kwamishina Saulawa Jajirtacce Ne – Dr. Bala Nuhu

Kwamishina Saulawa Jajirtacce Ne – Dr. Bala Nuhu

August 10, 2023
WHEN THE SPIRIT WHISPERS: Littafin Tsarkake Tunani Da Samar Da Saita Rayuwa

WHEN THE SPIRIT WHISPERS: A New Beacon of Inner Awakening

October 11, 2025
‎Reno Omokri: My Understanding of Islam

‎Reno Omokri: My Understanding of Islam

May 2, 2024
Katsinawa Suna Murna Da Ɗaukakar Da Maryam Idris Ta Samu

Katsinawa Suna Murna Da Ɗaukakar Da Maryam Idris Ta Samu

September 20, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.