• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, March 5, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Johann Ya Doke Dangote: Shi Ne Ya Fi Kowa Kuɗi A Afirka

Yana Da Dala Biliyan 12

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 21, 2023
in Babban Labari
0
Johann Ya Doke Dangote: Shi Ne Ya Fi Kowa Kuɗi A Afirka
37
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Gwamnan Jigawa Ya Amso Walida Daga Hukumar DSS

Gwamnan Jigawa Ya Amso Walida Daga Hukumar DSS

February 26, 2026
Wata Mata Ta Haifi “Hatsabiban Jarirai” A Ofishin Hukumar NDLEA

Wata Mata Ta Haifi “Hatsabiban Jarirai” A Ofishin Hukumar NDLEA

February 22, 2026

Mujallar Forbes ta bayyana cewa a yanzu attajirin ɗan kasuwa, Johann Rupert, shi ne ya fi kowa kuɗi a Nahiyar Afirka. Ya doke attajirin ɗan kasuwa ɗan Najeriya, Alhaji Aliko Ɗangote, wanda ke rike da Kambin a baya.

Rupert babban ɗan kasuwa ne ɗan ƙasar Afirka ta Kudu. Ya ƙware sosai wajen zuba hannun jari a kamfanoni. An haife shi a ranar 1 ga Yuni, 1950, shekaru 73 da suka gabata.

Ya halarci Jami’ar Stellenbosche, inda ya karanta Ilimin Tsimi da Tanadi, daga bisani kuma ya karanta Ilimin Shari’a ta Fuskar Harkokin Kamfanoni. A 2008 kuma Jami’ar Nelson Mandela Metropolitan University ta ba shi Digirin Girmamawa.

Attajirin, wanda shi ne Shugaban Rukunin Kamfanonin Campaignie Financiere Richemont. An bayyana cewa mutum ne mai yawan kyauta da gudanar da ayyukan jin ƙai. Haka kuma yana da sha’awar wasannin motsa jiki, musamman ya kan yi ƙwallon golf.

Previous Post

Burina In Shiga Aljanna A Sanadiyyar Waƙa – Alkantamawy

Next Post

Ƙarin Albashi: ‘Yan Siyasa Za Su Fara Girbi Cikin Damina

Related Posts

Gwamnan Jigawa Ya Amso Walida Daga Hukumar DSS
Babban Labari

Gwamnan Jigawa Ya Amso Walida Daga Hukumar DSS

February 26, 2026
Wata Mata Ta Haifi “Hatsabiban Jarirai” A Ofishin Hukumar NDLEA
Babban Labari

Wata Mata Ta Haifi “Hatsabiban Jarirai” A Ofishin Hukumar NDLEA

February 22, 2026
Musulmin Kudancin Najeriya Sun Jaddada Mubaya’a Ga Sarkin Musulmi
Babban Labari

Musulmin Kudancin Najeriya Sun Jaddada Mubaya’a Ga Sarkin Musulmi

February 13, 2026
Next Post
Ƙarin Albashi: ‘Yan Siyasa Za Su Fara Girbi Cikin Damina

Ƙarin Albashi: 'Yan Siyasa Za Su Fara Girbi Cikin Damina

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

MALAM DIKKO: The True and Exemplary Leader

MALAM DIKKO: The True and Exemplary Leader

June 10, 2024
One Who Sits Put would Not Know The Town

Na Zaune Bai Ga Gari Ba

January 4, 2025
Niger First Lady calls for unity in the state

Niger First Lady calls for unity in the state

September 9, 2023
ENDING BANDITRY AND KIDNAPPING IN THE NORTHWEST: WHETHER DIALOGUE IS THE ANSWER

ENDING BANDITRY AND KIDNAPPING IN THE NORTHWEST: WHETHER DIALOGUE IS THE ANSWER

February 6, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)
  • RAMADAN KARIM: 16-1447
  • Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (7)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 16-1447

Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)

March 5, 2026
RAMADAN KARIM: 16-1447

RAMADAN KARIM: 16-1447

March 5, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.