• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, March 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Shanshani

Sheikh Abduljabbar Ya Kusa Samun ‘Yanci

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 5, 2023
in Labarai, Shanshani
0
Sheikh Abduljabbar Ya Kusa Samun ‘Yanci
95
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Ni Shanshani ina zaman zama na aka iske ni da tsegumi. Wai saura kaɗan shugaban ‘yan kogo, Sheikh Abduljabbar ya samu ‘yanci.

A cikin ruɗu na waigo na ce wane ne zai ba shi rigar ‘yancin? Shin ba ka san cewa Shari’a ce ta garƙame shi ba?

Related posts

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026

Mai ba ni labarin ya ce, “ashe ba ka san bidirin da ake ciki ba? Ba ka san cewa an samu sabuwar gwamnati ba?”

Ni kuwa na ƙuta, na haɗiye wani yau da ya ɗan taru a bakina, na ce masa, ai kuwa ni na san an samu gwamnati sabuwa. Na san an rantsar da Abba Kabir Yusuf a matsayin sabon Gwamnan Jihar Kano. To me ya haɗa sabon Gwamna da batun gidan yari ko kuma sha’anin Abduljabbar?

Mutumin ya kalle ni sheƙeƙe haka, ya yi wata ‘yar dariya mai kama da yaƙe. “Haba Shanshani, ashe ba ka san Shaikh Abduljabbar cikakken mai goyon bayan gwamnatin Abba ba ne?”

Ni ma sai na yi murmushi, na ce masa “kana nufin Gwamna zai yi wa Shari’a ƙarfa-ƙarfa? Kuma shi ke nan an gaya maka shi Gwamna da ka zai yi mulkin?”

Nan da nan mutumin nan ya yi fuuu cikin fushi kamar tsohuwar kububuwa, ya harzuƙo ni da hayagaga.

“To, ka saurara ai muna nan da kai, za ka gani. Muddin muna da rai, nan da ‘yan kwanaki za ka ga Sheikh Abduljabbar a bisa ingarman doki, cikin kwalliyar ƙasaita, tare da dubban ‘yan rakiya, ya keto garin Kano daga jarun, har zuwa gidansa.”

Ni kuwa na yi shiru da bakina, na ce ba zan biye wa mutumin nan ba, don kar tsautsayi ya ɗebe shi ya ce zai bige ni. Kawai sai na ga mutumin ya sauko daga fushin nasa, ya ɗaga hannuwa sama kamar ƙauran da ke shirin shiga daji, ya wuce yana cewa:

“Na fito yawo gabagaɗi babu mai iya jijjiga ni!”

 

Previous Post

Daura Birnin Bayajidda: Janar Buratai Da Ayarinsa Sun Ziyarci Buhari Da Sarki

Next Post

Rusau A Kano: An Fara Kama Ɓarayin Kayan Mutane

Related Posts

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina
Labarai

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Next Post
Rusau A Kano: An Fara Kama Ɓarayin Kayan Mutane

Rusau A Kano: An Fara Kama Ɓarayin Kayan Mutane

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Reflections on the Nigerian Public Service: Way Forward for Governance

Reflections on the Nigerian Public Service: Way Forward for Governance

March 9, 2024
NANA Rahma Abdulmajid Ta Bankaɗo Sharrin Hausawan Bogi

NANA Rahma Abdulmajid Ta Bankaɗo Sharrin Hausawan Bogi

December 4, 2025
Sokoto State: ASATTAHIR Foundation Supports 1000 IDPs, Vulnerables  By Ibrahim Danfulani

Sokoto State: ASATTAHIR Foundation Supports 1000 IDPs, Vulnerables By Ibrahim Danfulani

December 26, 2023
Ranar Dimokuraɗiyya: Mu Jajirce Wajen Gina Ƙasa – MD Abubakar

Ranar Dimokuraɗiyya: Mu Jajirce Wajen Gina Ƙasa – MD Abubakar

June 11, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • RAMADAN KARIM: 19-1447
  • FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
  • RAMADAN KARIM: 18-1447

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 19-1447

RAMADAN KARIM: 19-1447

March 8, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.